Tsadar Mai
’Yan kasuwa, karkashin kungiyar IPMAN sun ce yanzu asara suke yi bayan NNPCL da Dangote sun sauke farashin fetur, yayin da talakawa ke amfana da ragin a kasuwa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa ana hasashen farashin man fetur zai sauka a Najeriya, biyo bayan faduwar farashin danyen man Brent a kasuwar duniya zuwa $65 a ganga.
NIPSS ta tabbatar da saukar farashin fetur kafin 2025, tana mai cewa aikin matatun Najeriya zai taimaka daidaita tattalin arziki da rage wahalhalun da ake fuskanta.
Kasuwar matatar Dangote ta bude a Turai bayan Najeriya ta ki amincewa da cigaban yarjejeniyar sayar mata da danyen mai a farashin Naira kamar yadda aka cimma a baya.
Kamfanin NNPCL ya karyata cewa an kai hari matatar Fatakwal da ke jihar Rivers bayan Tinubu ya dakatar da Gwamna Simi Fubara. NNPCL ya ce matatar na aiki.
Matatar Dangote ta sayi danyen man Ceiba har ganga 950,000 daga kasar Equatorial Guinea, yayin da NNPC ke tattaunawa da matatar kan tsarin sayen danyen mai da Naira.
Sabon farashin fetur daga matatar Dangote ya sa ‘yan kasuwa sun kauce wa manyan rumbun ajiya na masu zaman kansu, yayin da ake sa ran ci gaba da saukar farashin.
'Yan kasuwa dake cinikayya a kasuwanni da dama a Kano sun shaida wa Legit cewa akwai alamun saukin farashin kaya da ake samu a yanzu daga Allah ne kawai.
NMDPRA ta rufe gidajen mai 5 a Katsina saboda matse lita da rashin tsaro. NMDPRA ta zayyana sunayen gidajen da aka rufe suka hada da A A Rano, Ashafa da wasu uku.
Tsadar Mai
Samu kari