Tsadar Mai
Kungiyar ma’aikatan man fetur, PENGASSAN, ta rufe matatar man Dangote tare da ayyana yajin aikin kasa baki daya bayan sallamar ma’aikata 800 ƴan Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa manoman Najeriya sun zargi gwamnatin kasar da karya farashin abinci ba tare da ta lura da halin da manoman za su shiga ba.
Majiyoyi sun tabbatar mana da cewa matatar Alhaji Aliko Dangote ta dakatar da sayar da kayayyaki ga ’yan kasuwa marasa rajista daga 18 ga Satumbar 2025.
A labarin nan, za a ji cewa matatar mai ta Dangote da ke Legas ta ce korafe-korafen kungiyoyin man fetur ba zai hana ta raba mai zuwa sassan kasar nan ba.
A labarin nan, za a ji cewa wata kungiyar kiristoci a Najeriya ta zargi masu dakon man fetur da kokarin kawo tasgaro ga saukin da Dangote ke son samar ga talaka.
Dangote ya fitar da manyan motocin CNG sama da 1,000 don fara rarraba man fetur kai tsaye, zai rage farashi zuwa N820. IPMAN ta ce tana jiran isowar motocin.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya yi magana an yadda ake samun lalatattun shugabanni a Najeriya inda ya shawarci matasa su yi kokarin kwace mulki a kasar.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) ta titsiye tsohon shugaban kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), Mele Kyari, kan zargin karkatar da kudade masu yawa.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar DSS ta kawo karshen sabanin da ya ratsa a tsakanin kamfanin Dangote da kungiyar NUPENG a kan rarraba man fetur.
Tsadar Mai
Samu kari