Wahalar man fetur a Najeriya
Farashin litar fetur ya ƙaru daga N770.54 a Yulin 2024 zuwa N1,024.99 a Yulin 2025, inda Jigawa, Lagos da Sokoto suka fi tsada, yayin da Zamfara ta fi araha.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar EFF ta samu nasara a kotu bayan an amince da garkame asusu guda hudu da aka alakanta da tsohon Shugaban EFCC, Mele Kyari.
A watan Yunin 2025, sayar da man fetur ya ragu zuwa lita biliyan 1.44, yayin da jihar Legas ta fi kowa samun man. NMDPRA ta ce za ta inganta rarraba mai a ƙasar.
Shugaban kunguyar IPMAN na ƙasa, Abubakar Garima ya tabbatar da cewa matatar Ɗangote ta kara N30 a farashin kowace lita da take sayarwa ƴan kasuwa.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya yi magana kan yadda Tinubu ya dage wajen cire tallafin man fetur bayan hawan shi mulki a shekarar 2023.
A labarin nan, za a ji cewa jama'a sun ce bai dace NNPCL ya riƙa murnar cikar Bayo Ojulari kwanaki 100 a shugabancin kamfanin ba saboda ba su ga abin da ya yi ba.
Kamfanin man fetur a Najeriya (NNPCL) ya rage farashin mai zuwa N890 daga N895 da ke sayarwa a birnin tarayya Abuja, bayan ragewa a makon da ya gabata.
Tanka dauke da lita 33,000 na man fetur ta fashe a Celica, Ibadan, kusa da gidan man NNPCL bayan ta yi karo da mota sakamakon shanyewar birki, gobara ta tashi.
A labarin nan, za a ji yadda matatar man Dangote ta fusata bayan ta gano ana yaudarar jama'a wajen sayar masu da fetur da aka samu da sauki a farashi mai tsada.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari