Wahalar man fetur a Najeriya
Kamfanin iskar gas na NIPCO ya sanar da kammala wasu sabbin gidajen mai guda hudu a Legas domin fara sayar da gas din CNG ga masu ababen hawa kan farashi mai rahusa.
Wani faifan bidiyo da aka sanya a manhajar X, ya nuna Shugaba Bola Tinubu yana alkawarin rage farashin man fetur. An gudanar da bincike kan sahihancinsa.
Idan aka yi rashin sa'a, man kasar nan za su iya yin kwantai a kasuwar duniya. Najeriya na shan wahalar samun kudi a kasuwar duniya. Kasashe sun rage sayen mai.
'Yan kasuwar man fetur a Najeriya sun fara tuntubar mahukuntan matatar man fetur ta Aliko Dangote kan farashin da ya kamata a sayar da man a kasuwa.
Farashin Automative Gas Oil Wanda aka fi sani da dizal ya fadi warwas daga N1,700 a kan kowacce lita sabanin N1,350 a Najeriya. Ana hasashen zai kara karyewa.
Kamfanin mai na ƙasa (NNPCL) ya musanta rahoton da ke yawo cewa an samu ragi a farashin man fetur da dizal a gidajen man kamfanin da na yan kasuwa a Najeriya.
Rahotanni na nuni da cewa wasu gidajen mai a jihar Enugu sun rage farashin litar fetur daga N720 zuwa N660 sakamakon wani mataki da NNPLC ya ɗauka.
Wani jigo a jam'iyyar APC, Olatunbosun Oyintiloye, ya bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, da ya yi wani abu akan tsadar iskar gas da ake fama da ita.
An bayyana jihohin Najeriya da suka fi shan tsadar man fetur a Najeriya, duba da yadda farashin ya tashi a gidajen mai a cikin watan da ya gabata.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari