Wahalar man fetur a Najeriya
Kungiyar IPMAN, ta 'yan kasuwar mai ta ce sayen fetur kai tsaye daga Dangote zai sa farashin mai ya sauka a gidajen mai a fadin Najeriya. Ta yi korafi da NMDPRA.
Hukumar NPA ta tabbatar da cewa jiragen ruwa 20 sun iso Najeriya kuma sun fara sauke man fetur da kayan abinci a tashoshin Apapa, Tincan da Lekki da ke birnin Legas.
Kamfanin Dangote ya rage farashin man fetur da ₦49, abin da ke iya kawo ƙarshen shigo da mai daga kasashen waje yayin da ƴan kasuwa ke gargadin yiwuwar karancin mai.
A labarin nan za a ji cewa kungiyar yan kasuwar man fetur a MEMAN ta nemi gwamnati ta sake duba batun harajin shigo da man fetur da ta kakaba a kasar nan.
Kungiyar kwadago ta TUC ta bukaci gwamnatin tarayya ta yi wa yan Najeriya bayani a fayyace kan harajin shigo da man fetur da ake shirin sanya wa a Najeriya
Farashin shigo da fetur ya ragu zuwa ₦829.77, ƙasa da na ₦877 da Dangote ke sayarwa yayin da Tinubu ya sanya harajin 15% domin ƙarfafa tace mai a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Fadar Shugaban Kasa ta ce an sanya harajin man fetur da dizel ne domin baiwa matatun mai da ake da su a cikin Najeriya dama.
'Yan kasuwar man fetur sun yi gargadi da cewa kudin litar man fetur zai haura N1,000 saboda sabon tsarin haraji na 15% da Bola Tinubu ya kawo a Najeriya.
Dillalan man fetur a Najeriya sun alakanta karuwar tsadar fetur da rashin samun damar sayen mai kai tsaye daga matatar Dangote, sun ce a rumbuna suke saye.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari