Wahalar man fetur a Najeriya
Wasu gidajen mai a Legas-Ibadan sun rage farashin fetur zuwa ₦812. Gasar matatar Dangote da man waje ta janyo ragin farashin lita a Mowe da Ibafo a makon nan.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kamfanin mai na kasa, Bayo Ojulari ya bayyana dalilan da suka jawo durkushewar mamatun mallakin gwamnati a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin mai na kasa, NNPCL ya fara sayar da man fetur a sabon farashi bayan matatar Dangote ta sanar da kara farashi.
Bayan MRS, an samu karin gidajen mai da suka hada kai da matatar Dangote kuma kungiyar IPMAN na ganin hakan zai zama alheri a farashin fetur a Najeriya.
Kamfanin NNPCL ya samu ribar N502bn a watan Nuwamba 2025, yayin da kuɗaɗen shigarsa suka kai N4.36tn sakamakon haɓakar samar da iskar gas da hakar danyen mai.
Wata tankar mai ta fashe a gidan man Dass da ke jihar Bauchi, inda aka yi asarar kadarori na miliyoyin Naira. Jami'ai sun kashe gobarar tare da shawo kan lamarin.
Matatar Dangote ta fara sayar da litar man fetur a kan ₦739 a gidajen mai na MRS sama da 2,000 a Najeriya, domin rage tsadar mai da wahalar rayuwa.
Matatar Dangote ta yi wa masu gidajen mai tayin samun fetur kai tsaye kuma a kan sabon farashi na N699, ta kuma bullo da wasu hanyoyin yi wa yan kasuwa rangwame.
Kungiyar dillalan man fetur IPMAN ta ce farashin mai zai sauka a Najeriya bayan kulla yarjejeniya da matatar Aliko Dangote. Ta ce za ta rika sayen mai wajen Dangote.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari