Wahalar man fetur a Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa masana da masu ruwa da tsaki a bangaren man fetur sun bayyana damuwa a kan yadda yakin Iran, Amurka da Isra'ila zai shafi Najeriya.
Za a ji cewa matatar mai ta Dangote ta sanar da cewa ta kulla yarjejeniya da wasu manyan kamfanonin mai 12 da za raba litar fetur miliyan 65 a kullum.
A labarin nan, za a ji gidajen man da matatar Dangote ta amince ta yi kasuwanci da su, inda za su rika daukar man fetur a kan N774 a kan kowace lita.
A labarin nan, za a ji cewa Femi Otedola ya bayyana farin ciki da matatar Dangote ta kai matakin tace gangar man fetur 650,00 a kowace rana kamar yadda aka tsara.
Wasu gidajen mai a Legas-Ibadan sun rage farashin fetur zuwa ₦812. Gasar matatar Dangote da man waje ta janyo ragin farashin lita a Mowe da Ibafo a makon nan.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kamfanin mai na kasa, Bayo Ojulari ya bayyana dalilan da suka jawo durkushewar mamatun mallakin gwamnati a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin mai na kasa, NNPCL ya fara sayar da man fetur a sabon farashi bayan matatar Dangote ta sanar da kara farashi.
Bayan MRS, an samu karin gidajen mai da suka hada kai da matatar Dangote kuma kungiyar IPMAN na ganin hakan zai zama alheri a farashin fetur a Najeriya.
Kamfanin NNPCL ya samu ribar N502bn a watan Nuwamba 2025, yayin da kuɗaɗen shigarsa suka kai N4.36tn sakamakon haɓakar samar da iskar gas da hakar danyen mai.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari