
Wahalar man fetur a Najeriya







Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Kamfanin MRS ya kara farashin man fetur zuwa N930 a Lagos da N960 a Arewa yayin da ake cikin bukukuwan sallah.

Kumgiyar masu gidajen mai ta Najeriya watau PETROAN ta bayyana cewa babu abiɓda ya sauya a harkokin cinikin mai tsakanin mambobinta da matatar Ɗangote.

Fashewar tankunan mai a Jihar Neja sun hallaka akalla mutane 112 tare da lalata kadarorin da darajarsu ta kai biliyoyin naira tsakanin Janairu da Maris 2025.

An samu tashin gobara bayan wata tankar mai dauke da man fetur ta kama da wuta a jihar Neja. Jami'an hukumar kiyaye haɗura ta kasa sun kai agajin gaggawa.

A karshe, Matatar Alhaji Aliko Dangote ta dakatar da sayar da man fetur da Naira na ɗan lokaci saboda dalilai na musayar kuɗi musamman dalar Amurka.

Rahotanni sun bayyana cewa Najeriya ta dakatar da sayar wa matatar Dangote danyen man fetur, wanda hakan zai shafi kasuwar man fetur a fadin Najeriya.

Farashin shigo da litar man fetur ya sauka a Najeriya. 'Yan kasuwa sun koka yayin da 'yan Najeriya za su samu sauki a harkokin kasuwanci da hada hadar yau da kullum.

Daraktan kamfanin man fetur a Nijar ya ce an shiga matsalar man fetur bayan yanke alaka da China, sauke farashi da yawan bukatar fetur a fadin kasar.

Matatar Dangote ta sayi danyen man Ceiba har ganga 950,000 daga kasar Equatorial Guinea, yayin da NNPC ke tattaunawa da matatar kan tsarin sayen danyen mai da Naira.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari