Fittaciyar Jarumar Kannywood
Fitacciyar jarumar fina-finai a Najeriya kuma furodusa, Debbie Shokoya ta bayyana cewa tun farko tana mutunta kowane addini, ta musulunta bayan aure.
Bayan an daura auren Adam A. Zango da jaruma Maimuna Musa, Uwa Aishatu ta ba shi shawarwari kan rike aurensa da kyau tare da nuna kulawa da soyayya ga amaryar GenZ.
Fitaccen jarumin nan a Kannywood, Adam A. Zango ya oara yin aure watanni bayan rabuwa da matarsa, ya auri jaruma Maimuna watau Salamatu a shirin Garwashi.
A tsakanin 2022 zuwa 2025, Kannywood ta yi kama da dandalin auratayya, inda jarumai mata da dama sun yi aure. Legit ta jero bayanan jarumai 12 da suka yi aure.
Jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta amsa sakon fatan alheri daga wani masoyin ta kwanaki biyu bayan an daura auren ta da Ibramin Garba a jihar Kaduna.
Fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta bayyana tsantaar godiya da farin ciki da Allah ya nuna mata wannan rana da aka ɗaura aurenta, ta roki addu'a.
Jarumar Kannywood da Nollywood a Najeriya, Rahama Sadau ta shiga daga ciki, an ɗaura aurenta ranar Asabar, 9 ga watan Agusta. 2025 a masallaci a Kaduna.
Yayan amarya Rahama Sadau ya yi bayani kan auren da kanwarsa ta yi a yau Asabar 9 ga watan Agustan 2025 inda ya ce mahaifinsu ya bar musu wasiyya.
Fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta yi aure a jihar Kaduna. An daura aurenta da angonta Ibrahim Garba babu zato ba tsammani, an taya ta murna.
Fittaciyar Jarumar Kannywood
Samu kari