
Gobara







Mummunar gobara ta kashe dabbobi 78 a Danzago, jihar Kano. Hukumar kashe gobara ta ceto dabbobi da kayan amfani, yayin da jami’inta daya ya ji rauni a kafa.

An samu tashin wata mummunar gobara a jihar Kano wacce ta jawo sanadiyyar asarar dukiya mai tarin yawa. Gobarar ta kona gidaje da dabbobi masu yawa.

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa dole ne makarantu su dauki matakan kariya da tsira daga gobara idan ta afku don ceton rayukan yara.

Gwamnatin jihar Neja ta bayyana cewa tallafin da Uwargidan Shugaban kasa, Oluremi Tinubu ta ba jihar zai karfafa wa jama'ar da gobara ta shafa gwiwa.

An samu asarar rayukan wasu dalibai bayan tashin wata mummunar gobara a wata makarantar allo da ke jihar Zamfara. Gobarar ta tashi ne da tsakar dare.

Gobara ta tashi a gidan man MRS kusa da filin jirgin Yola, yayin da wasu tankoki biyu na man fetur suka kone kurmus. Jami'an kashe gobara na kokarin kashe wutar.

Rahotanni sun nuna cewa wasu fusatattun jama'a da ba a san su ba, sun cinna wuta a gidan mai garin Romin Zakara da ke ƙaramar hukumar Ungogo bayan rusa gidajensu.

An samu asarar rayuka sakamakon fashewar tankar man fetur a jihar Enugu. Gwamnan jihar Enugu ya yi alhini kan hatsarin inda ya yi alkawarin daukar mataki.

Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa (NEMA) ta bayyana irin barnar da gobara ta yi a kasuwar Karar Yan Katako da ke Sokoto. Ta ce shaguna da dama sun lalace.
Gobara
Samu kari