![Kofar Mata: Abba Kabir, Kwankwaso sun tura sako ga kwamishina bayan iftila'in gobara](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ad444fd3acc0ced3.jpeg?v=1)
Gobara
![Kofar Mata: Abba Kabir, Kwankwaso sun tura sako ga kwamishina bayan iftila'in gobara](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ad444fd3acc0ced3.jpeg?v=1)
![Kwamishinan Kano ya tsallake rijiya da baya, iyalansa 3 sun mutu a gobara](https://cdn.legit.ng/images/560x315/27f4ab30d8cf9aec.jpeg?v=1)
![Zaune bata kare ba: Har yanzu da sauran mutane a kasa duk da ceto mutum 4 da gini ya danne a Abuja](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9112836a06f6be40.jpeg?v=1)
![Kano: An shiga fargaba bayan gobara ta kama a fadar Sarki Sanusi II, an tafka asara](https://cdn.legit.ng/images/360x203/f8769c63eac7fa31.jpeg?v=1)
![Mummunan gobarar dare ta tashi a kasuwar Abuja, an gargadi mazauna yankin Karu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/2fefdb62e5c605d5.jpeg?v=1)
![Gobara ta kama a matatar man Dangote, Kamfanin ya yi martani kan lamarin](https://cdn.legit.ng/images/360x203/aad79e96b59dc8cb.jpeg?v=1)
![Babban fasto ya yi martani bayan gobara ta tafka barna a cocinsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6f0d6326ab1f1790.jpeg?v=1)
Shugaban cocin Christ Embassy, Fasto Chris Oyakhilome ya yi magana kan gobarar da ta tashi a hedikwatar cocin da ke Legas. Faston ya ce za su sake gina babba.
![Gobara ta tashi a Ado Bayero Mall a Kano, har yanzu ana kokarin kashe wutar](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f96dbecbc0285a21.jpeg?v=1)
Wata gobara ta tashi a daya daga rukunin shagunan dake Ado Bayero Mall a hanyar Zoo Road a jihar Kano, wanda ake zargin ta yi barnar kayan da yawa.
![Gobara ta tashi a kwalejin fasaha a Kano, wuta ta jawo an tafka asara mai yawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2fefdb62e5c605d5.jpeg?v=1)
Rahotanni sun bayyana cewa wata gobara ta babbake ilahirin bangaren koyon ilimin fasaha da ke a cikin kwalejin fasaha ta Kano. Hukuma ta tabbatar da lamarin.
![Mutane 8 sun mutu yayin da aka yi asarar dukiyar da ta kai N31.6m a jihar Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/71207a7474f30283.jpeg?v=1)
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta jero ayyyukan da ta yi a watan Mayu da kuma irin asarar rayuka da dukiyoyin da aka yi sakamakon ibtil'in gobara a wata 1.
![Shaguna sun kone bayan gobara ta tashi a babbar kasuwar Katako](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2fefdb62e5c605d5.jpeg?v=1)
An samu tashin wata gobara a kasuwar Katako da ke birnin Enugu, babban birnin jihar Enugu a ranar Talata. Shaguna biyar da ke cikin kasuwar sun kone.
![Rusau a kasuwar Lagos: Zuciyar dattijuwa ta buga, ta rasu bayan rasa N50m a shago](https://cdn.legit.ng/images/190x107/92200bd4de6f8726.jpeg?v=1)
An shiga takaici a jihar Lagos bayan zuciyar wata ‘yar kasuwa, Alhaja Iyabo ya buga, wanda ya yi sanadiyyar rasuwarta saboda rushe shagonta da N50m a ciki.
![Tsautsayi: tankar mai ta fadi, ta kama da wuta ganga ganga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/583670c546bc8720.jpeg?v=1)
A safiyar yau ne wata mota dauke da man fetur ta fadi kuma ta kama da wuta a yankin Ibafo/Aseese dake babban titin Lagos zuwa Ibadan, amma an shawo kan matsalar.
![Shugaban APC, Abdullahi Ganduje ya raba ₦5.3m ga wadanda aka kona a harin masallaci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f6c2efe6c9b7ae73.jpeg?v=1)
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya mika tallafin N5.3m ga wadanda iftila'in harin masallaci ya rutsa da su a garin Gadan dake Kano.
![Gobara ta tashi a sakatariyar gwamnatin jihar Kaduna, ta yi barna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/385dce74ae6467ab.jpeg?v=1)
An samu tashin gobara a sakatariyar gwamnatin jihar Kaduna wacce ta tafka barna mai yawa. Gobarar ta shafi wasu ofisoshi da ke wajen sannan ta lalata su.
Gobara
Samu kari