Gobara
A labarin nan, za a ji yadda Gwamna Abba Kabir Yusuf, Mataimakin Shugaban kasa Kashim Shettima da manyan Najeriya da suka yi ziyarar jaje a kasuwar Singer.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta ba da tallafi ga 'yan kasuwar da suka yi asara sakamakon gobarar da ta auku.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Barau I Jibrin ya bayyana cewa yadda gobarar kasuwar Singer za ta shafi dukkanin Kanawa, ya bayar da tallafin Naira miliyan 100.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin gudanar da cikakken bincike kan gobarar da ta sake aukuwa a Kasuwar Singer ta jihar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa ƴan kasuwar Singer da ke jihar Kano sun bayyana irin asarar da suka tafka a gobarar da ta shafe akalla awanni 24 tana ci.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya nemi tallafin jiragen kashe gobara daga Gwamnatin Tarayya bayan gobara ta sake tashi a kasuwar Singer dake jihar Kano a ranar Asabar.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana takaici kan gobara da ta faru a kasuwar Singer a Kano da ta jawo asarar dukiya, ya mika sakon jaje ga yan kasuwa .
A karo na biyu cikin kasa da makonni biyu, rahotanni suk bayyana cewa gomara ta kama a kasuwar Dinga da ke cikin garin Kano da yammacin yau Asabar.
Jagora a jam'iyyar ADC, Peter Obi ya ziyarci kasuwar Singer da ke Kano bayan 'yan kasuwa sun yi asarar miliyoyin Naira a sanadiyyar gobara da aka yi da dare.
Gobara
Samu kari