Yaki da ta'addanci a Najeriya
Amarya da kawayenta a Sokoto sun sami 'yanci bayan kwanaki 49 a hannu 'yan bindiga, bayan biyan fansa Naira miliyan 10, lamarin da ya jefa al'umma cikin tsoro.
Gwamnatin kasar Amurka ta sake turo tawaga Najeriya domin tattaunawa kan batutuwan da suka shafe kare rayukan kiristoci da yako da ta'addanci a kasar.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta amince da bukatar gwamnatin tarayya na ba da sammanin kama Musa Kamarawa da waua mutum 4 kan alaka da Bello Turji.
Harin bam na Boko Haram ya jawo asarar sojoji biyar a jihar Borno, yayin da sojojin ke ci gaba da farmakin kakkabe 'yan ta'adda a Arewa maso Gabas.
Dakarun sojojin Najeriya sun gano rumbun ajiyar kayan Boko Haram a karkashin kasa a jihar Borno. Dakarun Najeriya sun fadi abubuwan da suka samo a rumbun.
Amurka ta dogara da bayanan Emeka Umeagbalasi daga jihar Anambra kafin kai hare-haren jiragen sama a Najeriya, duk da shakku akan ingancin bayanan sa.
Rundunar sojin saman Najeriya ta kashe yan ta’adda fiye da 40 a Borno; Air Marshal Sunday Aneke ya tabbatar da nasarar hare-haren Azir da Musarram.
Hare-haren makaman Amurka a Sokoto sun janyo cece-kuce, suna barin kungiyar Lakurawa ta yi yunkurin tserewa bayan asarar rayuka da lalacewar kayan aiki.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana takaici marar misali a kan kashe wata baiwar Allah da yaranta shida har gida a jihar Kano.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari