Yaki da ta'addanci a Najeriya
Shehu Sani ya ce karbar taimako wajen kawo farmaki da izinin Najeriya da Amurka ta yi ba tauye hakkin kasa ba ne. Ya ce za a iya neman agajin Rasha da China.
Gwamnatin jihar Sokoto ta yi bayani game da harin da sojojin Amurka suka kai jihar bisa umarnin shugaba Donald Trump. Ta bayyana cewa ba a kashe farar hula ba.
Majiyoyin soji sun tabbatar da cewa hare-haren Amurka a Arewa maso Yamma sun yi nasara, bayan haɗin gwiwa da sojojin Najeriya wajen kai farmaki kan ’yan ta’adda.
Gwamnonin Arewa 19 sun yi Allah wadai da harin kunar bakin wake da aka kai wani masallacin Juma'a a Maiduguri, jihar Borno, sun mika sakon ta'aziyya da jaje.
Gwamnan Sokoto, Ahmad Aliyu, ya fitar da sababbin matakan yaƙi da 'yan bindiga a zaman majalisar zartarwa na ƙarshen shekarar 2025 don tabbatar da tsaro a jihar.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya yi Allah wadai da babbar murya kan harin da aka kai wani masallacin Juma'a a Maidugurin jihar Borno.
Rundunar 'yan sanda a jihar Borno ta kara adadin jami'ai bayan wani harin bam a wani masallaci a Maiduguri. An tura 'yan sanda 1,000 domin ba da tsaro.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantamai ya yi jaje ga wadanda harin bam ya shafa a wani masallaci a Maidugurin Borno.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari