Yaki da ta'addanci a Najeriya
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu miyagun yan bindiga sun yi awon gaba da shugaban karamar hukumar Sapale a jihar Delta, Hon. Bright Abeke daga wani otal.
Shugaban kasa Bola Tinubu na tattaunawa da kasashen duniya domin shawo kan matsalar tsaron Najeriya. Jakadan Najeriya a majalisar dinkin duniya ne ya fadi haka.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Kotu ta yanke wa Babagana Habeeb shekaru 10 a gidan yari kan sayar wa Boko Haram man fetur, bayan an shafe shekaru 10 ana shari'a. Alkali ya yi hukunci na ban mamaki
Ga jerin sunayen manyan jami'an sojin Najeriya da aka kashe a fagen fama daga 2016 zuwa 2026, ciki har da Birgediya Janar O. Braimah da aka kashe jiya.
Mazauna yankin karamar hukumar Shiroro a jihar Neja sun ce wadanda suka mutu a harin yan bindiga na ranar Talata sun hada da jami'an tsaro da fararen hula.
A labarin nan, za a ji hukumar tsaron farin kaya ta Najeriya, ta fara zurfafa bincike a kan wani tsohon dan majalisa da ake zargi da yada labarin karya kan tsaro.
A labarin nan, a a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da matakin da za a dauka bayan yan Boko Haram sun hallaka birgediya janar a Borno.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta yi bayani game da wani bidio da ke cewa an kai hari birnin tarayya Abuja. 'Yan sanda sun ce bidiyon na bogi ne ba gaskiya ba ne.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari