Yaki da ta'addanci a Najeriya
Wani saƙo da ya yaɗu a kafafen sada zumunta ya yi ikirarin cewa an kama sarakunan Alabe da Babanla da matansu a Kwara bisa zargin garkuwa da mutane.
A labarin nan, za a ji kungiyoyin 'yan ta'addan da suka fi yi wa 'yan Najeriya illa, musamman daga shekarar 2020 zuwa 2025 inda aka hallaka mutane kusan 80,000.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun sojin Najeriya sun karbi wasu manyan yan ta'addan ISWAP da suka hana mazauna jihar Borno da kewaye zaman lafiya.
A labarin nan za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya ya ba wa yan Arewa hanyar da za a bi wajen kawo karshen matsalar rashin tsaro da ta hana yankin katabus.
Gwamnatin Amurka ta bayyana cewa ta samu galaba babba a farmakin da t kwo Najeriya domjn dakile ayyukan ta'addanci, ta ce an kashe mayaka 199 a hari guda.
Gwamnatin Katsina ta ce ba ta da hurumin tabbatar kama wadanda ake zargin shugabannin ‘yan bindiga ne bayan dawowa daga Hajji, yayin da ake ci gaba da cece-kuce.
Karamin ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Sola Enikanolaiye ya ce Najeriya na bukatar hadin kan kasashe kan yaki da rashin tsaro a fadin kasar nan.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Borno ta karyata rahoton da ke cewa a dauki nauyin tubabbun 'yan ta'adda 40 domin shiga aikin sojan Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Malamin addinin Musulunci AbdulRauf Lagbaji, ya hango kuskure a rashin zartar da hukuncin kisa a kan yan bindiga a Najeriya.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari