Yaki da ta'addanci a Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa mazauna Rijiyar Lemo da ke Layin Azman a Kano sun gamu da firgici a yammacin ranar Juma'a, 30 ga watan Janairu bayan fashewar wani abu.
Sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wasu miyagun yan Boko Haram bayan an shafe kwanaki ana fakonsu da suka kai harin da ya shafe rayukan bayin Allah.
Bincike ya karyata ikirarin cewa Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya gargadi Amurka da Isra’ila kan raba Najeriya, tana cewa babu wata hujja da ke goyon bayan hakan.
Majalisar Wakilai ta nemi a yi amfani da jiragen yaƙi domin fatattakar ƴan bindigar da suka kashe mutane 6 tare da sace 20 a Akko, Jihar Gombe a Janairu 2026.
Dakarun sojojin Najeriya sun gano gawar wani kwamanda da sojoji 7 da 'yan ta'addan Boko Haram suka yi wa kisan gilla a Damasak; an kwashe su zuwa Maiduguri.
'Yan sandan Zamfara sun kama Mustapha Mohammad da abubuwan fashewa 954 a motarsa; ana zargin na 'yan bindiga ne domin kera bama-bamai a ranar 27 ga Janairu, 2026.
A labarin nan, za a ji cewa Najeriya da Turkiyya sun samu fahimtar juna a kan yadda kasashen biyu za su yi amfani da bayanan sirri wajen yaki da ta'addanci.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana shirin tura tsofaffin sojoji domin kare wuraren da ba gwamnati ke iko da su ba, don inganta tsaro da tattalin arziki.
Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da bukatar Mazi Nnamdi Kanu ta sauya masa gidan yari daga Sokoto, tana mai cewa bukatar ba ta cika ka’ida ba.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari