Yaki da ta'addanci a Najeriya
Rahotanni sun nuna cewa jama'a sun taru sun yi jan'izar magajin garin Kulodo, babban dansa da wasu mutane 4 da aka kashe a harin 'yan bindiga a Sakkwato.
A labarin nan, za a ji manyan labarai da suka faru tare da jawo cece-kuce a fadin Najeriya inda aka dura a kan gwamnatin Tinubu game da wasu daga cikinsu.
A labarin nan za a ji cewa rundunar yan sandan jihar Anambra ta kama wani mutum da ya zambaci abokinsa ta hanyar sace masa yaro, ya sayar a kan N1.3m.
Dandazon mutane da suka rasa gidajensu saboda matsalar tsaro a yankin karamar hukumar Bodinga ta jihar Sakkwato sun fito zanga-zanga don jawo hankalin gwamnati.
Hedkwatar rundunar sojin Najeriya ta bayyana cewa dakarun Amurka da aka turo aikin hadin gwiwa na nan daram, wadanda aka janye sun kammala aikinsu ne.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun sojin Najeriya sun tari wasu tsagerun yan ta'adda da suka kai masu hari har sansaninsu da ke Bukuyyum a jihar Zamfara.
Hedikwatar Tsaro ta Najeriya ta ce sojoji sun kashe 'yan ta'adda 1,597, sun ceto mutum 1,516 da aka sace tare da gudanar da ayyukan tsaro sama da 14,000.
Sarakunan gargajiya 20 da sun tsere daga garuruwansu saboda hare-haren 'yan bindiga a Kwara, sun nemi taimakon rundunar tsaro ta Iru Ekun karkashin Sunday Igboho.
Rundunar sojin Najwriya ta samu galaba kan 'yan bindiga a wani samame ta sama da ta kai maboyarsu a jihar Neja, ta kuma lalata masu kayayyakin aiki.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari