Yaki da ta'addanci a Najeriya
Jami'an rundunar sojin Najeirya sun kama wani mutumi da ake zargin dan leken asirin kungiyar ta'addancin Boko Haram ne a filin jirgin sama a jihar Yobe.
Wani bam da ake zargin mayakan Boko Haram ne suka dasa shi, ya tashi da mutane kuma yan ta'adda suk bi su da harbi a kusa da Gwoza da ke jihar Borno.
Dakarun Operation HADIN KAI sun kashe wani babban jigo a majalisar Shura ta ISWAP mai suna Abu Jarir a wani samame da suka kai a yankin jihar Yobe.
Mutum 12 daga cikin wadanda yan Boko Haram suka yi garkuwa da su a jihar Borno sun kubuta sakamakon ruwan wutar da dakarun sojoji suka yi kan 'yan ta'addan.
A labarin nan, za a ji cewa wa'adin da mayakan Boko Haram suka ba gwamnatin Najeriya bayan sace mutane kusan 416 a yankin Ngoshe na jihar Borno ya kusa cika.
A labarin nan, za a ji matakin da Majalisar dattawan Najeriya ta dauka game da hare-haren Boko Haram a sansanonin sojoji da ke jihar Borno a baya-bayan nan.
A labarin nan, za a ji yadda Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya kwatanta sulhun Amurka da Iran da ta'addancin ƴan bindiga da ke buƙatar sulhu a Najeriya.
Rundunar sojin saman Najeriya (NAF) ta fadi irin horon da dakarun sojojin Najeriya ke samu a wata makarantar sojojin sama a jihar Ohio da ke kasar Amurka.
Sanata Ted Cruz ya zargi jami'an Najeriya da haɗa baki wajen kashe Kiristoci a wani taron majalisar dattawan Amurka da aka yi yau 22 ga Afrilu, 2026.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari