Yaki da ta'addanci a Najeriya
Hedkwatar tsaron Najeriya ta kore fargabar da mutane ke yi kan illar turo sojojin Amurka, ta ce hakan ba zai taba yancin kasar ba kuma komai an yi shi bisa tsari.
Rahotanni daga Kurmin Wali sun tabbatar da cewa mutanen da yan bindiga suka yi garkuwa da su daga coci uku sun shaki iskar yanci a daren jiya Laraba.
'Yan bindiga sun kashe soja 1 da farar hula 5 a Zurak, Jihar Filato; mutane na tserewa daga Wase zuwa Kampani sakamakon tsoro da fargabar wasu karin hare-hare.
Bayanai daga mazauna yankunan da yan bindiga suka kai hari a Kwara na nuna cewa adadin mutanen da suka rasa rayukansu ya tunkari 100, an ce an tura jami'an tsaro.
A labarin nan, za a ji cewa Solomom Dalung, tsohon Minista a gwamnatin baya ya zargi gwamnati da nuna wariya da ta kai Abubalar Malami da dansa kotu.
Shugaban karamar hukumar Faskari a jihar Katsina, Sirajo Daudawa ya tabbatar da cewa an rasa akalla mutane 20 a harin da yan bindiga suka kai garin Doma.
Yaran Bello Turji da suka kama dan bindiga Abdu Lankai da ke jagorantar sulhu a Katsina. Ya yi jawabi wa daruruwan mutane a karamar hukumar Jibia bayan an sako shi.
Kasar Amurka ta aike da rukunin sojoji zuwa Najeriya domin karfafa yaki da ta’addanci a Yammacin Afirka, bisa yarjejeniya tare da gwamnatin Najeriya.
Gwamnatin Kogi ta rufe makarantu na gaggawa har zuwa 16 ga Fabrairu, 2026; Kwamishina Fanwo ya ce an dauki matakin ne domin tsaro da kare rayukan dalibai a jihar.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari