Yaki da ta'addanci a Najeriya
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun yi nasarar dakile wani mummunan hari da yan ta'adda suka yi yunkurin kai wa sasaninsu s Yobe, suk tura akalla 50 zuwa lahira.
Mataimakin shugaba Donald Trump, JD Vance ya gana da Nuhu Ribadu kan tsaron Najeriya. Ribadu ya gana da ministan harkokin wajen Amurka kan tsaron Najeriya.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi arangama da 'yan ta'addan kungiyar ISWAP a jihar Borno. Fafatawar ta jawo an rasa rayuka tsakanin bangarorin guda biyu.
Am ce maharan sun kaddamar da hari kan kauyuka biyar lokaci guda a karamar hukumar Barkin Ladi ta Filato, ciki har da masu kokarin birne yan uwansu da aka kashe.
Akalla sojojin Chadi 24 ne suka mutu a wani sabon hari da Boko Haram ta kai sansanin Barka Tolorom dake yankin tafkin Chadi a daren Litinin na 2026.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi Allah-wadai da kashe ministan tsaron kasar Mali, Sadio Camara, bayan harin ta’addanci da ya rutsa da shi a gidansa.
A labarin nan, za a ji cewa majalisar dokokin Amurka ta amince da wasu sababbin dokoki da za su saka linzami kan tallafin kudi da ƙasarsu ke aiki wa Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa an samu karin adadi a cikin wadanda yan ta'adda suka sace daga cikin wata makaranta a jihar Kogi bayan fafatawa da jami'an tsaro.
A labarin nan, za a ji kotu da ke zamanta a Jigawa ta umarci jami'an DSS da su dakatar da binciken da suke game da jami'inta da ake zargi ya sace budurwa a jihar.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari