Yaki da ta'addanci a Najeriya
Majalisar wakilan Amurka ta fara nazari kan wani kuduri da ke naman dakatar da duk wani tallafi da ksar ke bai wa Najeriya har sai tsafo ya inganta.
Matasa daga wasu kauyuka a karamar hukumar Malumfashi sun fito neman wasu yan bindiga da suka kashe mutumin da ake ganin girmansa a jihar Katsina
A labarin nan, za a ji cewa Amurka ta kara magana game da abin da ta kira kashe kiristoci a Najeriya tare da neman a gaggauta dakile lamarin cikin gaggawa.
Rahotanni daga Kano sun nuna cewa magajin gari ya rasa ransa a wani harin yan bindiga a yankin karamar hukumar Tsanyawa, mutanen kauyuka sun fara guduwa.
A labarin nan, za a ji cewa wata yar shekaru 28 mai juna biyu ta gamu da jami'an tsaro a lokacin da ta dauko kaya niki-niki za ta kai wa Boko Haram.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya bukaci Majalisar Ɗinkin Duniya da hukumomin duniya su binciki sace ɗalibai da malamai a Oriire domin tabbatar da gaskiya.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa ita ce ta kwato waus na'urori daga hannun yan ta'adda, sannan ta mika wa Amurka a wani bangaren aikin hadin gwiwa.
A labarin nan, za a ji cewa Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta kama wani bawan Allah Muhammad Sani da laifin ta'addanci, an yanke hukunci.
A labarin nan, za a ji cewa jami'in kasar Amurka ya sake dura a Najeriya game da batun matsaollin tsaro yayin da ake ci gaba da neman magance rashin tsaro.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari