Yaki da ta'addanci a Najeriya
Taron dai na da nufin bunkasa karfin gwamnoni wajen yaki da tashe-tashen hankula da samar da zaman lafiya a fadin Najeriya ta hanyar tattaunawa da kuma hadin gwiwa.
Wasu miyagun ƴan bindiga da ake zaton baki ne sun kai hari kan sakateriyar karamar hukumar Ilejemeje a jihar Ekiti, sun lalata muhimmin kayayyaki.
Rundunar sojin saman Najeriya ta yi nasarar rage mugayen iri a wani samame ta sama da ta kai ranar 13 ga watan Afrilu kan maɓoyar ƴan ta'addan ISWAP a jihar Borno.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya kira taron tsaro cikin gaggawa han halin da mutane ke ciki a sassan wasu kananan hukumomi 8 na jihar Nasarawa.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara kan 'yan ta'addan da ke kai hare-hare a jihar Zamfara. Sojojin sun kashe mutum 12 tare da kwato makamai.
Shugaban ƙaramar hukumar Mariga a jihar Neja, Abbas Garba, ya tabbatar da kashe jami'an rundunar ƴan sa'kai 30 a wani artabu da ya faru tsakanin su.
'Yan sandan a jihar Kano sun yi nasarar kame wasu da ake zargin 'yan daba ne da ke shirin tada zaune a jihar a yayin bikin sallah. Yanzu haka akwai 115 a hannu.
Tsohon gwamnan Zamfara, Sanata Abdul'aziz Yari, ya yi kira ga ƴan Najeriya su ƙara zage dantse wajen yin addu'a domin a samu nasara a yaƙi da ayyukan ta'addanci.
Karamin ministan tsaro Bello Muhammad Matawalle, ya yaba sojojin Najeriya kan nasarorin da suke samu na sheke 'yan ta'adda. Ya ce za su kawo karshen matsalar.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari