Yaki da ta'addanci a Najeriya
'Yan sandan Katsina sun kama mutane 3 da sinadaran hada bama bamai 14,475 da na gelatine 2,273 a Daura; ana neman wani Najib da ake zargi da aiko da kayan daga Kano.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Bago ya bukaci mutanen yankin Kaiji su kaura domin samun damar luguden wuta kan 'yan bindiga da ke kai hari. An ba su wata 2 su kaura.
Jami’ar Maiduguri (UNIMAID) ta musanta bidiyon da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke zargin kama dalibai bisa alaka da kungiyar Boko Haram a Borno.
Rahotanni sun nuna cewa kasurgumin dan bindigar nan, Bello Turji ya tura sakon barazana ga mazauna Tidibale, lamarin da ya sa suka fara guduwa a Sakkwato.
'Yan bindiga sun kai hari kan 'yan biki a Katsina, yayin da gwamnati ke kare shirin sakin 'yan bindiga a matsayin wani ɓangare na yarjejeniyar zaman lafiya.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu miyagun 'yan bindiga sun mamayi jami'an tsaro yan sa-kai da kw sintiri, sun kai hari tare da kashe mutane 5 a jihar Benuwai.
Wani rahoto ya yi ikirarin cewa sojojin Amurka sun kashe Lakurawa 155 a harin da suka kawo Najeriya a 2025. Wani bincike ya ce babu wata hujja ta nasarar harin.
A labarin nan, za a ji cewa ana zargin ƴan ta'adda na karɓe iko da wasu dazuka a Kano da Katsina,inda suke karban kuɗin fansa tare da mulkar mutane da zalunci.
Rahotannin sirri sun bayyana cewa ana zargin ISWAO ta cefano manyan makaman yaki ciki har da jirage marasa matuka, an nemi sojoji su tashi tsaye.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari