Yaki da ta'addanci a Najeriya
Rahotanni sun nuna cewa shugaba Bola Tinubu ya nada sabon mai ba shi shawara kan tsaron cikin gida ne bayan rashin jituwar jami’an tsaro da NSA Nuhu Ribadu.
Rahotanni daga jihar Borno sun nuna cewa bam ya hallaka kwararrun masu hada bam-bamai na kungiyar Iswap a yankin karamar hukumar Marte ta jihar Borno yau Asabar.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yabawa dakarun sojin Amurka da suka hada kai da na Najeriya wajen samun wannan gagarumar nasara a yaki da ta'addanci.
Mohammed Hayatudeen na ADC ya yi alƙawarin ayyana ‘yan bindiga da masu garkuwa da mutane a matsayin ‘yan ta’adda idan ya zama shugaban Najeriya a 2027.
Ministan harkokin ma'adanai na Najeriya, Dele Alake ya bayyana cewa an kama daruruwan yan kasashen waje bisa zargin hakar ma'adanai ba bisa ka'ida ba.
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yanke wa wata mata, Halima Haliru Umar hukumcin zakan gidan yari na shekaru 20 bayan samujta da laifin tallafa wa ta'addanci.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya sake nanata kudirin gwamnatinsa na samar da zaman lafiya, ya ce zai iya sulhu da yan bindiga bisa sharadi guda.
Hedkwatar rundunar sojin Najeriya (DHQ) ta bayyana cewa harin sama da ta kai yankin karamar hukumar Zurmi a Zamfara ya hallaka yan ta'adda da dama.
Mai neman tikitin takarar shugaban kasa na ADC, Mohammed Hayatu-Deen, ya bayyana sabuwar dabarar tsaro da tattalin arziki domin dakile matsalar rashin tsaro.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari