Yaki da ta'addanci a Najeriya
Sakataren gwamnatin tarayya, George Akume ya bayyana cewa 'yan kasashen waje ne suke kai hare hare a Najeriya galibi. Ya ce bakin haure ne ke kai hare hare.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnati ta yaye tubabbun 'yan ta'adda 117 da suka kammala horon sauya masu tunani, kuma za su dawo cikin jama'a su ci gaba da zama.
Bincike ya bayyana dangantakar Jeffrey Epstein da Ehud Barak a harkar riba daga rikicin Boko Haram a Najeriya, tare da amfani da tashoshin jiragen ruwa da kan tsaro.
'Yan ta’adda sun tura wasika ga al’ummar Utono, Kebbi, suna neman N100m kafin su shiga gari domin “wa’azi”, yayin da gwamnati ta tura jami’an tsaro don kare su.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Turkiyya ta jaddada kyakkyawar alakar da ke tsakaninta da Najeriya, har ta kara ayyana aniyar taya yaki da yan ta'adda.
Gwamnatin jihar Zamfara ta ba jami'an tsaro motocin yaki masu sulke da jiragen yaki marasa matuka domin yakar 'yan bindiga. Ministan tsaro ya halarci taron.
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Kaduna ta samu nasarar hallaka yan bindiga da dama tare da kama wasu mamyan jagorori 17 a kananan hukumomi hudu.
Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya ya yi Allah-wadai da harin ta’addanci a Kwara. An sa ran hukunta masu hannu da harin da ya kashe sama da mutane 160.
Rahotanni sun tabbatar da cewa jami'an ofishin NSA, sojoji da dakarun DSS sun yi nasarar hallaka Kachalla Kabiru da wasu kwamandojinsa a jihar Kogi.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari