Yaki da ta'addanci a Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa Gwamnatin Tarayya ta fusata bayan rahoton cewa 'yan ta'adda sun kai hari makarantar mata da ke jihar Borno, ta yi bayani.
A labarin nan, za a ji tsohon ministan tsaron Najeriya, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bayyana mafitar da za su bi wajen kawo karshen rashin tsaro idan sun ci zabe.
Dakarun Operation HADIN KAI sun kama wani ɗan Sudan da wasu mutum uku da ake zargi da taimaka wa kungiyar ISWAP, tare da ƙwato kayayyaki a Borno da Yobe.
Kotun Tarayya a Abuja ta yanke wa kwamandojin kungiyar Ansaru biyu, Abubakar Abba da Mahmud Usman, hukuncin daurin rai da rai kan laifukan ta'addanci 32.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar dinkin duniya ta ce yan ta'adda sun dauki sabuwar dabara wajen ayyuka da kayan zamani wajen mugun aikinsu a sassa daban-daban.
Sojojin Operation Hadin Kai sun dakile wani babban hari da ake zargin ISWAP ta kai sansanin soja a Gajigana, Borno, inda aka kashe da dama daga cikin maharan.
A labarin nan za a ji cewa manyan jam'iyyun adawa a Najeriya sun yi martani ga kalaman fadar shugaban kasa da ta ce kila an yi kutse a cikin jami'an tsaro.
A labarin nan, za a ji cewa wani lauya dan Kano, Barista Hashim Abdullahi ya kubuta daga hannun masu garkauwa da mutane bayan kama shi a jihar Sokoto.
Daniel Bwala ya ce dakarun Najeriya sun kama wasu 'yan kasashen waje da ake zargi da hannu wajen haddasa rashin tsaro, amma gwamnati ta boye sunayen kasashensu.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari