Yaki da ta'addanci a Najeriya
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da kama wanda ya jagoranci garkuwa da dan Majalisar dokokin Anambra, Justice Azuka tare da kashe shi a shekarar 2024 da ta gabata.
Kasar Najeriya da Saudiyya sun rattaba hannu kan yarjejeniyar tsaro na shekaru biyar domin karfafa hadin gwiwa ta horo, leken asiri, kera makamai a tsakaninsu.
Sabon kwamandan Operation Fansan Yamma, Manjo Janar Warrah Idris ya gana da gwamna Dauda Lawal a Zamfara. Ya ce za su kawo karshen 'yan bindiga a Zamfara.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron ƙasar nan ta samu nasarar raba wani mugun jagoran ɗan ta'adda da duniya. An kashe Kalamu a sumanen da aka kai jihar.
Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Ondo ta sanar da cewa ta kama wani mai garkuwa da mutane yayin da ya ke shirin cire kudin fansa a wani shagon POS.
Manyan shugabannin addinai da gargajiya sun ce tabarbarewar tsaro a Najeriya ta koma gaban Shugaba Tinubu, suna kiran a dauki mataki cikin gaggawa.
Sheikh Ahmad Gumi ya kare matsayinsa kan tattaunawa da ’yan bindiga, yana mai cewa babu wata dokar addini ko ka’ida ta duniya da ta haramta yin sulhu da miyagun.
Manya a Najeriya ciki har da tsohon hafsan sojoji, Tukur Buratai da tsohon minista, Abubabakar Malami da Godwin Emefiele sun musanta daukar nauyin ta'addanci.
Dan majalisar dokokin Amurka, Riley Moore ya yaba da matakan da Najeriya ke dauka kan matsalar tsaro bayan ceto dalibai sama da 100 da aka sace a makarantar Neja.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari