Yaki da ta'addanci a Najeriya
Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya ya yi Allah-wadai da harin ta’addanci a Kwara. An sa ran hukunta masu hannu da harin da ya kashe sama da mutane 160.
Rahotanni sun tabbatar da cewa jami'an ofishin NSA, sojoji da dakarun DSS sun yi nasarar hallaka Kachalla Kabiru da wasu kwamandojinsa a jihar Kogi.
Jiragen yakin sojin Amurka uku sun sauka a Borno tare da alburusai don tallafa wa Najeriya a yaki da ta’addanci, tare da turo jami’an leken asiri 200.
Wasu tsagerun yan bindiga da suka kai 200 sun shiga garuruwa uku a yankin karamar hukumar Borgu ana shirin sallar asubah, sun kashe gomman mutane yau Asabar.
Fiye da mutum 316 sun mutu tun bayan ayyana dokar ta-ɓaci kan tsaro a Najeriya. Hare-hare sun karu, lamarin na jefa al'umma cikin alhini mai tsanani.
Wani hari da ake zargin ‘yan bindiga ne ya yi ajalin DPO, CSP Muhammad Sani Sagir, a karamar hukumar Rimi ta jihar Katsina ranar Juma’a 13 ga watan Fabrairun 2026.
Amurka ta gabatar da kudiri a Majalisar Wakilai domin hada kai da Najeriya wajen dakile hakar ma’adinan China ba bisa ka’ida ba da tashin hankalin Fulani.
Wata majiya da ke masaniya kan lamarin, ta bayyana cewa an zabi jihar da Amurka za ta bude tashar zuba wa jiragen yakinta mai a Arewa maso Gabashin Najeriya.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta jaddada cewa sojoji ne za su ci gaba da yanke duk wani aiki da za a iya ko da kuwa sojojin Amurka sun shigo kasar nan.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari