Yaki da ta'addanci a Najeriya
Tsohon Hafsan Sojin Kasa, Faruk Yahaya, ya dauki matakin shari’a kan zargin daukar nauyin ta’addanci, yana kare mutuncinsa da gaskiya a hukumomin tsaro.
A labarin nan, za a ji cewa mutanen karamar hukumar Mashegu a Jihar Neja sun shiga cikin zullumi bayan wasu manoma sun gano bam yayin da suka shiga gona.
Masani mai sharhi kan lamuran tsaro a nahiyar Afrika, Brant Philip ya ce akwai alamun da suka nuna wani jirgin Amurka ya sauka a Abuja Najeriya da dare.
Dr. Suleiman Isyaku Mohammad, fitaccen masanin tsaro a Arewacin Najeriya ya dora wa gwamnati alhakin rasa rayuka a harin da ƴan ta'adda suka kai Neja
A labarin nan, za a ji cewa sojoji a Borno sun gamu iftila'i bayan taka wasu bama-bamai a hanyarsu ta kai wa ƴan ta'adda farmaki a dajin da ke da iyaka da Yobe.
Tsohon Ministan Shari'a Michael Aondoakaa ya buƙaci Amurka ta kai harin sama a Benue domin yaƙar ’yan bindiga, yayin da yake bayyana sha'awar takarar gwamna a 2027.
Sojoji sun hallaka 'yan bindiga 23 ta hanyar harin sama a jihar Katsina bayan sun tsere daga Kano; an lalata makamai da babura yayin da aka dawo da zaman lafiya yau.
Tsohon ɗan Majalisar Dokokin Jihar Ogun, Hon. Musa Moruf, ya samu ’yanci bayan kwana uku a hannun masu garkuwa da mutane bayan sace shi a masallaci.
Jirgin yaki marar matuƙi na Rundunar Sojojin Saman ya faɗi a dajin Zangata da ke karamar hukumar Kontagora da ke Jihar Niger, bayan rasa sadarwa.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari