Femi Gbajabiamila
Hadimin Bola Tinubu a bangaren sadarwa, Ajuri Ngelale ya yi murabus inda ya mika takardar ajiye aiki ga shugaban ma'aikatan gwamnati, Femi Gbajabiamila.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya rage yawan tawagar Najeriya da za ta halarci taron majalisar dinkin duniya karo na 79 wanda za a gudanar a kasar Amurka.
Tajudeen Abbas, kakakin majalisar wakilai, ya magantu karara kan zargin cin hanci da rashawa da ake yiwa shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila.
Akwai masu neman cusa sunan Hon. Femi Gbajabiamila a badakalar N3bn ta ofishin Dr. Betta Edu. Rt. Hon. Tajudeen Abbas ya yi kaca-kaca da masu wannan zargi.
Bola Tinubu zai labule da jami’ansa jim kadan da dawowa Najeriya daga waje. Shugaban ya shafe makonni biyu a kasar Faransa, ba a san abin da ya fitar da shi ba.
Shugaban ma’aikatan Gwamnatin Tarayya, Femi Gbajabiamila da mai ba da shawara a harkar tsaro, Nuhu Ribadu sun shiga ganawar gaggawa kan zanga-zanga.
Kungiyar FNPP ta bankado wani sabon shiri da ake kullawa kan gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Kungiyar ta fadi masu kulla wannan makarkashiyar.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta sanar da wanda ya yi nasara a zaben cike gurbi da aka gudanar a jihar Legas inda ta ce Laguda na APC shi ya lashe zaben.
Wata kungiyar arewa ta NEYGA ta yi alkawarin fallasa wadanda ke kokarin daure shugaban ma’aikatan Tinubu, Femi Gbajabiamila a binciken Betta Edu.
Femi Gbajabiamila
Samu kari