Gwamnatin tarayyar Najeriya
Kwamitin Majalisar dokokin Amurka ya ba Shugaba Donald Trump shawarar daukar matakai kan Najeriya bayan gano muzgunawa kiristocin da ake yi a kasar
Rahotannin da ke shigowa yanzu haka sun nuna cewa babban sufetan yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun ya yi murabus daga kujerarsa ranar Litinin.
Kwamitin majalisar dokokin Amurka da Shugaba Donald Trump ya kafa ya mika rahoton abin da ya gano kan zargin muzgunawa kiristoci a Najeriya, ya ba da shawara.
Rahoton takun sakar El-Rufai da gwamnatin APC. Daga binciken biliyan 432 zuwa tuhumar kutse a wayar Nuhu Ribadu. Halin da yake ciki a ICPC da zuwa kotu a makon gobe.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya roki kamfanin sadarwa su aamar da intanet mai karfi a makarantu da sauran cibiyoyin ilimi a fadin kasar nan.
Fadar shugaban kasa ta tabbatar da cewa Shugaba Bola Tinubu ya yi magana da shugaban gwamnatin kasar Jamus, Friedrich Merz ta wayar tarho ranar Laraba.
Shugaba Tinubu ya sanya wa sabuwar dokar zaɓe ta 2026 hannu yau 18 ga Fabrairu, 2026, bayan Majalisar Dokoki ta soke dokar 2022 don inganta tsarin zaɓen ƙasar.
Ma'aikatar Lafiya ta umarci dakarocin da suka shafe shekaru 8 a matsayinsu, su yi ritaya nan take. Dole su miƙa kadarori sannan a dakatar da albashin su.
Majalisar Shari'a ta kasa a Najeriya ta yi Allah wadai da zargin da Amurka ta yi wa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso. Ta ce babu gaskiya a zargin kisan Kiristoci.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari