Gwamnatin tarayyar Najeriya
Nigeria ta yi Allah wadai da yunkurin juyin mulki a Jamhuriyar Benin, inda ta dauki wasu matakai uku ciki har da tura jiragen yaƙi zuwa sararin samaniyar Benin.
Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya tabbatar wa Tinubu da goyon baya wajen yaki da ta’addanci a Arewa, yana mai cewa kasashen duniya ba za su zuba ido suna kallo ba.
Sanatan Borno ta Kudu, Muhammad Ali Ndume ya bayyana cewa ba a bi tsarin doka ba wajen rabon kujerun mukaman jakadu da Tinubu ya tura Majalisar Dattawa.
Karamin ministan raya yankun, Uba Maigari ya karyata jita-jitar cewa ya yi sama da fadi da kudin gyaran wata gada a jihar Taraba har Naira biliyan 16.5.
Ministan Harkokin Abuja, Nyesom Wike ya sallami mukaddashin shugaban hukumar FCT-IRS, Michael Ango daga mukaminsa, ya maye gurbin da wani jami'i.
Sabon ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya bayyana cewa zai yi matukar kokarin wajen hana kashe kashe a Najeriya bayan zama ministan tsaro.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta ce za a kama duk wani jami’in dan sanda da aka gano yana ba babban mutum kariya, bisa umarnin sufetan 'yan sanda, Egbetokun.
Majalisar Tattalin arziki ta kasa (NEC) ta amince da ware Naira biliyan 100 domin gyara cibiyoyin horar da jami'an yan sanda da sauran hukumomin tsaro a kasar nan.
Gwamnatin Amurka ta fara daukar matakai domin dakile kashe-kashen kiritocin da take zargin yana faruwa a Najeriya, ta hana ba masu hannu a lamarin biza.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari