Gwamnatin tarayyar Najeriya
Aisha Buhari ta bayyana dalilan da suka sa marigayi Muhammadu Buhari bai cika sallamar ministoci da hadiman gwamnatinsa. Ta fadi kura-kuran tsohon shugaban.
A labarin nan, za a ji cewa duk da raguwar harajin kaya na VAT da aka samu, kwamitin FAAC ya raba kason Shugaban Ƙasa, gwamnoni da Ciyamomi na Nuwamba.
Tinubu ya yabawa marigayi Muhammadu Buhari a Abuja, yana bayyana shi a matsayin abin koyi na gaskiya, rikon amana da hidimar kasa a tarihin Najeriya.
Aliko Dangote ya bukaci a binciki shugaban NMDPRA Farouk Ahmed kan zargin biyan $5m kudin makarantar ‘ya’yansa a Switzerland. Ya ce kudin sun wuce albashin Farouk.
Gwamnatin tarayya ta bude shirin YouthCred wanda aka samar domin bai wa matasa masu aikin yi bashin kudi, an kaddamar da shirin ga kowane matashi.
Gwamnatin Tarayya za ta karɓi bashin N17.89tn a 2026 saboda karuwar gibin kasafi da raguwar kudaden shiga, inda mafi yawan bashin zai fito daga cikin gida.
Gwamnatin tarayya ta shaida wa tawagar Amurka da ta kawo ziyara Najeriya cewamatsalar tsaron da ta addabi kasar nan ba ta da alaka da tauye wani addini.
Dan Majalisa wakilai daga jihar Neja, Hon. Musa Abdullahi ya bukaci gwamnatin tarayya ta duba yiwuwar yafewa wadanda suka ci gajiyar bashin COVID-19.
Gwamnatin tarayya ta sake gurfanar da tsohuwar ministar harkokin sufurin jiragen sama kan zargin karkatar da Naira biliyan 5, alkali ya bada belinta.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari