Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamnatin Shugaba Tinubu ta damƙa kwangilar gyara tashoshin jiragen ruwa na Apapa da Tin Can ga kamfanin aminin sa, Gilbert Chagoury, a kan dala biliyan 1.
Wani rahoto da hukumar NISO ta fitar ya nuna cewa fatan samun wadatacciyar wutar lantarki a Najeriya na kara samun koma baya cikin yan shekarun da suka shige.
Yayin da zaben 2027 ke karatowa, akwai laifuffukan da ba son mutane su aikata wadanda aka tanadi hukunci mai tsauri bisa tanadin dokokin Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta bullo da wani shiri da za a rika bai wa yan Najeriya damar samun rancen kudin sayen tikitin jirgin sama,daga bisani kuma su biya a hankali.
Hukumar Kula da Harkokin Sufurin Jiragen Kasa ta shirya zirga-zirga jirage ta musamman domin taimakawa jama'a a lokacin shagulgulan karamar Sallah.
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranakun hutu don bukukuwan karamar Sallah ta shekarar 2026. Ta bukaci a ci gaba da yi wa kasa addu'o'in zaman lafiya.
A labarin nan, za a ji cewa wani kamfanin haƙar ma'adanai a Turai ya fara ƙulla yadda zai kunyata Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu a ziyarar da zai kai UK.
Gwamnatin Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) ta tabbatar da mutuwar mutum shida da raunaka wasu sama da 20 a hare-haren da Iran ta kai kasar ta Gabas ta Tsakiya.
Dan Majalisar dokokin Amurka, Riley Moore ya bayyana cewa har yanzu ana muzgunawa kiristoci a Najeriya, ya koka kan kona wata coci a Wukari kwanan nan.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari