Gwamnatin tarayyar Najeriya
Shugaba Bola Tinubu ya aike da wakilai zuwa kasar Morocco domin ƙarfafa gwiwar 'yan Super Eagles, tare da miƙa kyaututtuka gabanin wasan AFCON 2025 da Tanzania.
Najeriya ta samu nakasu a kasafin kudin 2025, kudin da aka yi hasashem gwamnati za ta samu daga bangaren danyen mai ya yi kasa sosai da sama da kaso 60.
Masani kan harkokin tsaro, Kabiru Adamu ya yi fashin baki kan matakin gwamnatin Bola Tinubu na sanya wasu kungiyoyi a layin 'yan ta'adda a Najeriya.
Tun daga Nuwamba ake ganin wasu jiragen leken asiri da aka ce na Amurka ne suka shawagi a sararin samaniyar Najeriya, lamarin da ke nuna karuwar hadin gwiwar tsaro.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa masu garkuwa da mutane, yan bindiga da duk wata kungiya da ke kai wa jama'a hari ta zama ta yan ta'adda a tsarin tsaron Najeriya.
Gwamnatin Tarayya ta ce rikicin diflomasiyya da Amurka ya lafa bayan tattaunawa, tare da kulla yarjejeniyar kiwon lafiya ta dala biliyan 5.1 tsakanin kasashen biyu.
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da cewa daga yanzu wajibi ne a yi gwajin kwayoyi ga masu neman aiki a kowace ma'aikata ko hukumomi domin tsaftace tsarin aiki.
Jam'iyyar PRP ta yi kira da a tsige shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu matukar aka gano da hannunsa a canza dokokin haraji bayan Majaliaa ta amince da su.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari