Gwamnatin tarayyar Najeriya
Kungiyar kwadaho ta TUC ta bayyana cewa alamu sun nuna farashin litar fetur za ta iya haura N2000 a Najeriya, wanda hakan babbar matsala ce ga talakawa.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta bayar da kwangilar gina tashar solar ta N3.8bn a Jami'ar Aliko Dangote, da ke Wudil, jihar Kano don magance matsalar wutar lantarki.
Ministan Yaɗa Labarai, Mohammed Idris, ya musanta cewa Najeriya na shirin durƙushe, inda ya jero nasarorin tsaro da tattalin arziki da aka samu a gwamnatin Tinubu.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa akwai fargabar ambaliyar ruwa a wasu jihohi 10 na Najeriya. Ta ambaci Taraba, Adamawa, Benue, Ogun Delta a cikinsu.
Hasashen yanayi na Laraba, 8 ga Afrilu, 2026 ya nuna za a yi kura a Arewa da ruwan sama a Kudu, tare da gargaɗin direbobi da matafiya su kiyaye yau.
Gwamnatin tarayya ta dawo da shari'o'in wadanda ake zargi da ta'addanci daga Neja zuwa Abuja, an gurfanar da mutane 20 a gaban babbar kotun tarayya.
Gwamnatin Tarayya ta kori Ba’amurke Alex Barbir daga Najeriya yau, bisa zargin tunzura jama’a da janyo kisan Musulmai biyu bayan jawabin sa a birnin Jos yau.
Ministan yada labarai, Mohammed Idris ya jero mataian da shugaba Bola Tinubu ke ci gaba da dauka domin kare rayukan 'yan Najeriya, ya ce abij ya dame shi.
Gwamnatin Najeriya ta ayyana ranakun Juma'a da Litinin a matsayin ranakun hutu domin bikin Easter da Good Friday na 2026. An bukaci Kiristoci su yi wa kasa addu'a.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari