Gwamnatin tarayyar Najeriya
A labarin nan, za a ji Najeriya ta fara kara wa da duniya wajen fitar da mai, an fara taimaka wa ƙasashen Turai da man jirgin sama saboda yaƙin Gabas ta Tsakiya.
Gwamnatin Najeriya ta musanta zargin karkatar da kuɗaɗen shiga, tana mai cewa fassarar rahoton Bankin Duniya da aka yi ba daidai ba ne a yau 19 ga Afrilu, 2026.
Najeriya na alhinin rasuwar tsohon shugaban NFA, Alhaji Ibrahim Galadima, wanda ya rasu a Kano yana da shekaru 78. Tinubu ya aika sakon ta'aziyya mai ratsa zuciya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya rattaba hannu a kasafin kudin 2026, wanda aka yi kiyasin zai lakume fiye da Naira tiriliyan 68, ya tsawaita na 2025.
NiMet ta fitar da hasashen yanayi na ranar Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da iska mai ƙarfi a wasu jihohin Najeriya.
Kamfanin Dangote Group ya musanta rade-radin da ake yadawa a kafafen sada zumunta cewa gwamnati na karbar haraji a kowace kwandala daya ta siminti
Alkaluman DMO sun nuna cewa kudin da aka biyo Najeriya a matsayin bashi sun tabo Naira tiriliyan 159 zuwa karshen 2025, idan aka raba nana bin kowa N724000.
A labarin nan, za a ji cewa Kimberly Daniels ta fara neman gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta raba tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle daga kujerarsa ta Minista.
Hukumar NCDC ta gargaɗi jihohi 10 kan haɗarin barkewar kwalara da sauran cututtuka sakamakon ambaliyar ruwa da ake hasashen za ta afkuwa a daminar bana.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari