Gwamnatin tarayyar Najeriya
Shugaban kwamitin shugaban kasa kan gyaran haraji, Taiwo Oeyedele ya bayyana halin da rayuwarsa ta shiga kan kokarinsa na ganin an gyara tsarin haraji.
Gwamnatin tarayyar Najeriya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta karfafa gwiwar tawagar 'yan wasan Super Eagles kan wasan da su yi da Morocco.
A labarin nan, za a ji cewa Rt. Hon Femi Gbajabiamila ya bayyana yadda Hadiza Usman ta shiga daga ciki amma ba ta sanar masa kafin lokacin bikin ba.
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori, ya bayyana cewa kudaden da ake ba gwamnoni duk wata sun karu. Ya bukaci su yi wa jama'a abin da ya dace.
Gwamnatin Saudiyya ta ja kunnen Najeriya kan illar watsi da marayu da yara marasa galisu, ta ce hakan zai iya zama babbar barazana ga tsaron kasa.
Kasafin kudin Najeriya na 2026 na tiriliyan ₦58.18 na fuskantar barazana sakamakon faduwar farashin mai da matsalar samar da danyen mai a cikin gida Najeriya.
Lai Mohammed ya ƙaddamar da wani littafi da ya rubuta, inda ya bayyana sirrin amanar da ke tsakaninsa da tsohon Shugaban Ƙasa Buhari tun daga 2012 zuwa 2025.
Likitoci a Fatakwal sun goyi bayan shiga yajin aiki a ranar 12 ga Janairu, 2026, duk da umarnin kotun masana'antu. Likitocin sun kafa sharuda ga gwamnati.
Kotu ta dakatar da ƙungiyar likitoci (NARD) daga shiga yajin aikin da suka shirya farawa ranar 12 ga Janairu, 2026, sakamakon ƙarar da Gwamnatin Tarayya ta shigar.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari