Gwamnatin tarayyar Najeriya
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa makiyansa na kokarin kayar da shi a zaben 2027 ta hanyar amfani da matsalar tsaro amma ya tsaya tsyain daka.
Majalisar dattawan Najerita ta bi sahun takwararta ta wakilai wajen amincewa da bukatar dauko aron Dala miliyan 516 domin gina titin Sokoto zuwa Badagry.
Hukumar NiMet ta yi hasashen ruwan sama da tsawa a sassa da dama na Najeriya a yau Laraba, tare da gargaɗin hazo a arewa da guguwa a kudancin ƙasar.
Sanata Ireti Kingibe ta yi zargin cewa an canza wasu muhimman sassa na Dokar Zaɓe ta 2026 bayan majalisa ta gama aiki akai, musamman kan tsaron takardun ƙuri'a.
Gwamnatin Najeriya karkashin Shugaba Bola Tinubu ta raba wa magidanta da masu karamin karfi tallafin kudi a rukuni uku, wanda jimulla ya kai Naira biliyan 48.
Sakataren LSPHCB ya tabbatar da cewa matakan kariya daga COVID-19 na nan daram a Legas, yayin da ake jiran sabbin alluran rigakafi daga Gwamnatin Tarayya.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin mai na kasa, NNPCL ya ankarar da jama'a kan wata damfara da aka shirya da sunan sayar da wasu daga cikin kayan matatun Najeriya.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Majalisar dattawan Najeriya ta yi zama domin tantance Muttaqha Rabe Darma a matsayin Minista. Majalisar dattawan ta tabbatar da nadin da Bola Tinubu ya yi masa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari