
Gwamnatin tarayyar Najeriya







Hukumar FAAN ta fara rusa gine-gine a rukunin gidajen ma'aikatan filin jirgin sama da da ke Kano, mazauna wurin sun yi watsi da lamarin, sun nufi kotu.

Bayan karɓar rantsuwar kama aiki a fadar shugaban ƙasa, sabon shugaɓan rikon Ribas, Ibas ya yi alƙawarin dawo da tsaro da daidaito a jihar mai fama da rikici.

Ministan shari'a a Najeriya, Lateef Fagbemi ya kare matakin dokar ta-baci da Bola Tinubu ya kafa da cewa ta hana Majalisa tsige Gwamna Fubara daga kan mulki.

Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa matakin da aka dauka kan dokar ta baci a jihar Rivers ya yi daidai. Ta fadi makomar kudaden jihar da za a fitar daga asusun tarayya

PDP ta ce yi watsi da dokar ta baci da Tinubu ya ayyana a Rivers da dakatar da Gwamna Fubara, tana mai cewa, hakan ya saba wa doka. Ta nemi a mutunta dimokuradiyya.

Shugaba Tinubu ya yi amfani da sashe na 305(1)–(6) na kundin tsarin mulki na 1999 da ya ba wa shugaban ƙasa damar ayyana dokar ta ɓaci wajen dakatar da Fubara.

Hukumar kididdiga ta ƙasa watau NBS ta ce an kara samum raguwar farashin kayayyaki a Najeriya a watan Fabrairu bayan wanda aƙa samu a watan Janairu, 2025.

Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa shahararren malamin cocin katolika na Sakkwato, Bishof Mathewa Kuka a matsayin shugaban majalir gudanar na Jami'ar Kachia.

Majalisar Dattawan Najeriya ta musanta ikirarin da Sanata Natasha Akpoti ya yi cewa ana shirye shiryen kama ta da zaran ta dawo Najeriya daga ƙasar Amurka.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari