Gwamnatin tarayyar Najeriya
Rahoton takun sakar El-Rufai da gwamnatin APC. Daga binciken biliyan 432 zuwa tuhumar kutse a wayar Nuhu Ribadu. Halin da yake ciki a ICPC da zuwa kotu a makon gobe.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya roki kamfanin sadarwa su aamar da intanet mai karfi a makarantu da sauran cibiyoyin ilimi a fadin kasar nan.
Fadar shugaban kasa ta tabbatar da cewa Shugaba Bola Tinubu ya yi magana da shugaban gwamnatin kasar Jamus, Friedrich Merz ta wayar tarho ranar Laraba.
Shugaba Tinubu ya sanya wa sabuwar dokar zaɓe ta 2026 hannu yau 18 ga Fabrairu, 2026, bayan Majalisar Dokoki ta soke dokar 2022 don inganta tsarin zaɓen ƙasar.
Ma'aikatar Lafiya ta umarci dakarocin da suka shafe shekaru 8 a matsayinsu, su yi ritaya nan take. Dole su miƙa kadarori sannan a dakatar da albashin su.
Majalisar Shari'a ta kasa a Najeriya ta yi Allah wadai da zargin da Amurka ta yi wa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso. Ta ce babu gaskiya a zargin kisan Kiristoci.
Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta bai wa sojojin Amurka izinin shiga wasu yankuna a jihar Bauchi.
Babbar hedkwatar tsaron Najeriya ta tabbatar da isowar dakarun sojojin Amurka 100 Najeriya, ta bayyana ayyukan da za su yi domin taimaka wa kasar.
Hukumar farin kaya ta DSS ta bayyana cewa ta kwace fasfo na tsohon gwamnan Kadun, Malam Nasir El-Rufai domin gudun kar ya sake guduwa ya bar gida.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari