Gwamnatin tarayyar Najeriya
Ministan yada labarai, Mohammed Idris ya jero mataian da shugaba Bola Tinubu ke ci gaba da dauka domin kare rayukan 'yan Najeriya, ya ce abij ya dame shi.
Gwamnatin Najeriya ta ayyana ranakun Juma'a da Litinin a matsayin ranakun hutu domin bikin Easter da Good Friday na 2026. An bukaci Kiristoci su yi wa kasa addu'a.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya roki Majalisar dattawan Najeriya ta amince masa ya karbo bashin Dala biliyan 6 daga bakuna 2 a wasu kasashen waje.
Wata kungiyar Musulunci a Najeriya ta bukaci gwamnatin tarayya karkashin Bola Tinubu ta yanke alaka da Isra'ila tare da tir da Amurka kan yakin da ake da Iran.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da shirin HoPE-CT domin tallafawa gidaje miliyan 15 da kudaden rage radadin talauci da bunkasa kananan sana'o'i a fadin Najeriya.
Yusuf Tanko Sununu ya ajiye mukaminsa na karamin ministann harkokin jin kai domin cika burinsa na neman takarar Sanata a jihar Kebbi a zaben 2027.
Fadar Shugaban Ƙasa ta buɗe shafin yin rajistar shirin horar da ‘yan Najeriya miliyan 10 kyauta kan ilimin kuɗi da sana’o’in dogaro da kai ƙarƙashin WAWUAfrica.
Hakeem Baba-Ahmed, tsohon mai ba Tinubu shawara, ya bayyana cewa Najeriya ta tsinci kanta a cikin matsalar tsaro da na tattalin arziki mafi muni a karkashin APC.
Gwamnatin Shugaba Tinubu ta damƙa kwangilar gyara tashoshin jiragen ruwa na Apapa da Tin Can ga kamfanin aminin sa, Gilbert Chagoury, a kan dala biliyan 1.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari