
Gwamnatin tarayyar Najeriya







Rahotanni sun tabbatar da cewa hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta kammala aikin tantance sunayen mutum 109 da za su zama jakadun Najeriya a kasashen ketare.

Shugaba Tinubu ya nada Chief Basil Ejidike a matsayin shugaban hukumar gudanarwar NRCRI. Tinubu ya ce yana da kyakkyawan yakinin cewa Ejidike zai yi aiki tukuru.

Gwamnatin Tarayya ta ce ambaliya na iya shafar garuruwa 1,249 a jihohi 30 da Abuja, ta bukaci daukar matakan kare rayuka da dukiyoyi. Jihohin sun hada da Adamawa.

Fadar shugaban kasa ta fitar da adadin mukaman da Bola Tinubu ya nada bayan zargin Sanata Ali Ndume. An bayyana adadin mukaman da Arewa da Kudu suka samu.

Mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya bayyana cewa jama'a sun sami sauƙin matsalar tsaro a Katsina karƙashin Dikko Radda.

Gwamnatin Tarayya ta umarci manyan makarantun da suka samu izinik ɗaukar ma'aikata su bi tsarin gaskiya da adalci ta hanyar da tallata guraben aiki a jaridu.

Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Kwamared Shehu Sani ya bayyana cewa ƴan Arewa na bukatar su haɗa kansu, domin lalubo hanyar magance matsalolin ke damun yankin.

Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da cewa tsarin ciniki da sayar da ɗanyen mai da Naira zai ci gaba, ta ce an cimma haka ne bayan kwamitin aiwatarwa ya sake zama.

Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa watau EFCC ta nuna wa kotu bidiyon bayanan da tsohon ministan makamashi, Saleh Mamman ya mata bayan ta gayyace shi.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari