Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Gwamnatin Tarayya ta cika alkawarin rabawa daliban jami’o’i uku da ke jihar Kano motocin bas masu amfani da CNG domin rage musu matsalolin sufuri.
A labarin nan, za a ji shugabar daliban makaranta da aka sace a Oyo ta nemi a yi watsi da ikirarin gwamnati na cewa yan bindiga na neman a kafa Shari'ar Musulunci.
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta Najeriya (JAMB) ta amince da maki 150 a matsayin mafi karanci ga masu neman shiga jami'a.
Gwamnatin tarayya ta sanar da haramta wa masu digirin girmamawa amfani da Dr. a sunayensu, ta ce yadda ake ruwan karrama mutane da digirin ya fara wuce gona da iri.
Jihohin Jigawa, Kano, da Katsina sun fi fuskantar rikicin yara marasa zuwa makaranta a Najeriya, inda UNICEF ke kiran a samar da ilimin farko ga yara miliyan 18.3.
Hukumar JAMB ta sanar da cewa za ta saki sakamakon UTME na ranar farko kafin tsakar daren yau Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, ga dukkan ɗaliban da suka zana jarabawar.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin da ke aiki a makarantar FGCK ya yi bayanin rawar da gwamnatin Kano ta taka wajen ba shi kwangila makarantar.
Gwamnatin Najeriya ta kawo shirin EIBIC domin ba matasa horo da jari a fadin kasar nan. Za a kaddamar da shirin a birnin tarayya Abuja ranar Juma'a.
Ma'aikatar Ilimi ta Najeriya za ta ɗauki ƙwararrun malamai don gyara makarantun fasaha na tarayya da ke a fadin Najeriya. Za a rufe shafin a ranar 16 ga Maris.
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari