Ma'aikatar Ilimin Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa ministan kimiyya da fasaha Farfesa Turner Timinipre Isoun wanda ya yi aiki da gwamnatin Olusegun Obasanjo ya koma gidan gaskiya.
Ma'aikatar ilimi ta tarayya ta bayyana cewa za a tattauna tsakanin duka masu ruwa da tsaki kafin daukar mataki na karshe kan shirin kara kudin WAEC da NECO.
Dan takarar shugaban kasa na AAC, Omoyele Sowore ya sanar da cewa zai samar da ilimi kyauta a Najeriya idan ya ci zaben shugaban kasa a 2027. Ba kudin NECO da WAEC.
A labarin nan, za a ji cewa Uwargidan marigayi shugaba Muhammadu Buhari ta yi amfani da kuɗin da aka tara a wajen ƙaddamar da littafinsa wajen aiki a Katsina.
Kungiyar malaman jami'o'i ta tarayya (ASUU) ta nuna damuwa kan rashin cika yarjejeniyar da ta cimmawa da gwamnati a jami'o'in jihohi 11 a kasar nan.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Gwamnatin Tarayya ta cika alkawarin rabawa daliban jami’o’i uku da ke jihar Kano motocin bas masu amfani da CNG domin rage musu matsalolin sufuri.
A labarin nan, za a ji shugabar daliban makaranta da aka sace a Oyo ta nemi a yi watsi da ikirarin gwamnati na cewa yan bindiga na neman a kafa Shari'ar Musulunci.
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta Najeriya (JAMB) ta amince da maki 150 a matsayin mafi karanci ga masu neman shiga jami'a.
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari