Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Gwamnan Gombe Muhammadu Yahaya ya ce gwamnatinsa za ta fara aiwatar da shawarwarin kwamitin da ya yi nazari kan gyaran ilimin firamare da fasaha a jihar.
Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da sabon tsarin ilimin almajirai, ta hana bara, tare da wajabta koyar da karatu, lissafi, fasahar zamani da sana'o'i.
NSCDC ta gano wata jami'ar bogi a Legas, ta ceto matasa 106 tare da kama wanda ake zargi da yaudarar matasa da alkawarin karatu a jami'ar ƙasashen waje.
A labarin nan, za a ji cewa ministan kimiyya da fasaha Farfesa Turner Timinipre Isoun wanda ya yi aiki da gwamnatin Olusegun Obasanjo ya koma gidan gaskiya.
Ma'aikatar ilimi ta tarayya ta bayyana cewa za a tattauna tsakanin duka masu ruwa da tsaki kafin daukar mataki na karshe kan shirin kara kudin WAEC da NECO.
Dan takarar shugaban kasa na AAC, Omoyele Sowore ya sanar da cewa zai samar da ilimi kyauta a Najeriya idan ya ci zaben shugaban kasa a 2027. Ba kudin NECO da WAEC.
A labarin nan, za a ji cewa Uwargidan marigayi shugaba Muhammadu Buhari ta yi amfani da kuɗin da aka tara a wajen ƙaddamar da littafinsa wajen aiki a Katsina.
Kungiyar malaman jami'o'i ta tarayya (ASUU) ta nuna damuwa kan rashin cika yarjejeniyar da ta cimmawa da gwamnati a jami'o'in jihohi 11 a kasar nan.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari