Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Gwamnatin jihar Kuros Riba karkashin jagorancin Gwamna Bassey Otu za ta ɗauki ƙarin malaman makaranta 6000 domin fara cike giɓin da ke akwai a makarantu.
Gwamnatin Kwara ta kaddamar da rabon tallafin karatu na shekarar 2023/2024 ga dalibai kusan 9,989 da za a yaye. An tantance dalibai 27,314 daga kananan hukumomi 16.
Rahoto ya zo cewa wasu ami’o’in Arewa sun yunkuro, ana kokarin rungumar fasahar AI a tsarin ExploreCSR. Ana so komfuta ta rika mu’amala tamkar Bil Adama.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta tabbatar da kaddamar da shirin ba dalibai rancen kudi a wannan watan na Maris.
Majalisar zartarwa a Najeriya ta yi alhinin mutuwar tsohon Ministan ilimi a mulkin Cif Olusegun Obasanjo, Farfesa Fabian Osuji a yau Alhamis 29 ga watan Faburairu.
Babbar lauya a Najeriya, Funmi Falana ta maka gwamnonin jihohi 36 da kuma Abuja kan rashin amfani da kudaden UBEC biliyan 68 don ba da ilimi kyauta ga dalibai.
A baya-bayan nan ne wani jerin sunaye da aka ce farfesoshin boge ne a jami'o'in Najeriya ya fito, sai dai jami'o'i da dama sun fito sun nesanta kansu daga sunayen.
Masana harkokin ilimi sun fitar da wasu muhimman dalilai da suka sa ilimi ya gaza a Najeriya musamman a makarantun firamare da yara ba sa iya karatu.
Umar Audu, dan jarida mai bincike ta karkashin kasa ya roki gwamnatin Najeriya ta tabbatar da bashi tsaro biyo bayan rahotonsa na jami'o'i masu bada digirin bogi.
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari