![Kwamishina ya fadi maƙudan kuɗin da gwamnatin Kano ke buƙata domin gyara makarantu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/23155ee64f0e07d4.jpeg?v=1)
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
![Kwamishina ya fadi maƙudan kuɗin da gwamnatin Kano ke buƙata domin gyara makarantu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/23155ee64f0e07d4.jpeg?v=1)
![Gwamna Abba Gida Gida ya kai ziyarar ba-zata, ya daukarwa mutanen Kano babban alkawari](https://cdn.legit.ng/images/560x315/2bd93ef0957d7457.jpeg?v=1)
![Shugaban cibiyar NERDC da aka nada tun zamanin Buhari, Farfesa Junaidu ya rasu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d06873bae2140269.jpeg?v=1)
![Shiga jami'a: Duk da dage kayyade shekarun dalibai, tsohon Sanata ya taso gwamnati a gaba](https://cdn.legit.ng/images/360x203/43f7544516b5439c.jpeg?v=1)
![Jami'o'in Arewa 3 sun kafa tarihi a karon farko, sun samu kyautar miliyoyin kudi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c6bb636c45bc5d5d.jpeg?v=1)
![Tsohon shugaban kasa Janar IBB ya gano hanyar gyara Najeriya daga tushe](https://cdn.legit.ng/images/360x203/0fe108f00fb439ff.jpeg?v=1)
![Tinubu zai sayar da jami'o'in Najeriya ga turawa? Gaskiya ta fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0bec1465da773365.jpeg?v=1)
Ministan ilimi farfesa Tahir Mamman ya karyata batun cewa gwamnatin tarayya na shirin cefanar da jami'o'in Najeriya. Ya ce wasu sababbin tsare tsare ne aka kawo.
![Dogo mai dogon zamani: Bidiyon zankalelen yaro dan aji 4 a firamare ya dauki hankalin jama'a](https://cdn.legit.ng/images/190x107/21bfe3326e2bb8bd.jpeg?v=1)
Bidiyon wani yaro wanda har yanzu ba a bayyana shekarunsa ba ya dauki hankali matuka saboda matukar tsayi da ya ke da shi mai ban mamaki. Ana ganin dan Sudan ne.
![Za a amfana: Aliko Dangote zai yi muhimman ayyuka 7 a Kano domin al'umma](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fa1ec2ab68b00948.jpeg?v=1)
Akhaji Aliko Dangote ya dauki nauyin yin ayyuka guda 7 a jami'ar kimiyya da fasaha da ke karamar hukumar Wudil a jihar Kano. Farfesa Musa Yakasai ne ya sanar.
![Jami'ar Bayero ta bayyana dalilin korar dalibai 29 da dakatar da wasu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/63387ae93ded0d4a.jpeg?v=1)
Jami'ar Bayero da ke jihar Kano ta sanar da korar dalibai 29 bisa samunsu da laifin satar amsa yayin jarrabawa, jami'ar ta dakatar dalibai 3, ta gargadin guda 15.
![Hukumar JAMB ta bankado mutane 3, 000 masu karyar digiri da takardun karatu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/676c3d46027b74ff.jpeg?v=1)
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu (JAMB) ta bayyana cewa ta gano dubannan matasan kasar nan da ke karyar sun kammala manyan makarantu.
![Minista ya bayyana hanyar da za a bi wajen inganta harkar ilimi a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d1a4bf65486c7bfb.jpeg?v=1)
Ministan Ilimi a Najeriya, Farfesa Tahir Mamman ya bukaci kungiyoyi masu zaman kansu su yi koyi da Dakta Emeka Offor wajen tallafawa harkar ilimi a Najeriya.
![Yajin aiki: ASUU ta fadi matakin da ta dauka bayan ganawarta da gwamnatin tarayya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0547c089b12893c3.jpeg?v=1)
Kungiyar malaman jami’o’i (ASUU), ta ce a yanzu dai ta dakatar da batun shiga yakin aiki zuwa wani dan lokaci domin tattaunawa da masu ruwa da tsaki.
![Gwamnatin tarayya ta haramta amfani da wasu nau'in robobi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e0066a77067d12a6.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta dauki gabarar magance gurbata yanayi da ake yi da robobi da leda ta hanyar haramta amfani da su sau daya kawai a ma’aikatu da hukumoni.
![Gwamnatin Kano ta gano halin da miliyoyin dalibai ke ciki bayan an saida makarantu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/568fd8bfa58db092.jpeg?v=1)
Gwamnatin Kano ta zargi tsohuwar gwamnatin da gazawa wajen inganta ilimi bayan ta samu dalibai miliyan 4.7 na zama a kasa babu kujeru a makarantunsu.
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari