
Ma'aikatar Ilimin Najeriya







Hukumar ilmin ayyukan hannu (NBTE) ta ƙaddamar da shirin mayar da kwalin HND zuwa na digiri a Najeriya. Sabon shirin karatun zai kasance na tsawon shekara ɗaya.

Wasu dalibai 'yan Najeriya su uku a jami'ar Swansea da ke Burtaniya sun fuskanci barazanar kora kan biyan kudin makaranta sa'o'i kadan bayan an kulle biya.

Musa Isa Salmanu, mahaifin Isa Salmanu da ya samu sakamako mafi kyau (A1) guda 9 a dukkan darusan da ya dauka ya bayyana irin gudumawar da ya bayar ga yaron.

Gwamna Abba Kabir ya bayyana cewa gwamnatinsa na bukatar Naira biliyan shida don samar da kujerun zama a makarantun firamare da sakandare don inganta ilimi.

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gargadi makarantun gaba da sakandare kan karbar kudade ba tare da dalili ba ganin yadda ake cikin matsin tattalin arziki.

Gwamnatin jihar Kano ta dakatar da shugabannin makarantun sakandare guda uku a jihar saboda rashin kula da aiki da zuwa aiki ba akan lokaci ba da wasu laifuka.

Tsohuwar ministar ilimi a Najeriya, Obiageli Ezekwesili, ta ce har yanzun tana nan kan bakarata kuma ya zama wajibi JAMB ta bada amsoshin wasu tambayoyin kan.

Idan aka yi la'akari da kudin makaranta, bisa dukkan alamu akwai wasu makarantun sakandare a Najeriya da yaran masu matsakaicin karfi ba za su iya zuwa ba.

Hukumar shirya jarrabawar JAMB ta bayyana cewa, za ta amince dalibai su ke rubuta jarrabawa ta hanyar amfani da wayoyin hannu a lokacin UTME da DE a koyaushe.
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari