Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Dan takarar shugaban kasa na AAC, Omoyele Sowore ya sanar da cewa zai samar da ilimi kyauta a Najeriya idan ya ci zaben shugaban kasa a 2027. Ba kudin NECO da WAEC.
A labarin nan, za a ji cewa Uwargidan marigayi shugaba Muhammadu Buhari ta yi amfani da kuɗin da aka tara a wajen ƙaddamar da littafinsa wajen aiki a Katsina.
Kungiyar malaman jami'o'i ta tarayya (ASUU) ta nuna damuwa kan rashin cika yarjejeniyar da ta cimmawa da gwamnati a jami'o'in jihohi 11 a kasar nan.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Gwamnatin Tarayya ta cika alkawarin rabawa daliban jami’o’i uku da ke jihar Kano motocin bas masu amfani da CNG domin rage musu matsalolin sufuri.
A labarin nan, za a ji shugabar daliban makaranta da aka sace a Oyo ta nemi a yi watsi da ikirarin gwamnati na cewa yan bindiga na neman a kafa Shari'ar Musulunci.
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta Najeriya (JAMB) ta amince da maki 150 a matsayin mafi karanci ga masu neman shiga jami'a.
Gwamnatin tarayya ta sanar da haramta wa masu digirin girmamawa amfani da Dr. a sunayensu, ta ce yadda ake ruwan karrama mutane da digirin ya fara wuce gona da iri.
Jihohin Jigawa, Kano, da Katsina sun fi fuskantar rikicin yara marasa zuwa makaranta a Najeriya, inda UNICEF ke kiran a samar da ilimin farko ga yara miliyan 18.3.
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari