Babban kotun tarayya
A labarin nan, za a ji cewa an ci gaba da shari'ar Umar Auwalu wanda ya bayyana dalilinsa na lashe kanwar mahaifinsa, wato Fatima Abubakar da dukkanin yaranta.
Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Dakarun rundunar yan sanda sun cafke shugaban hukumar nan da ake ta surutu a kanta bisa zargin cewa an kafa ta ne ba tare da izinin shugaban kasa, Bola Tinubu ba.
Kotun Daukaka Kara ta ajiye hukunci kan karar da ADC da wasu jam'iyyu hudu suka daukaka domin kalubalantar hukuncin da ya umarci INEC ta soke rajistarsu.
A labarin nan, za a ji cewa Babbar Kotun Tarayya da ke jihar Kano ta dakatar da duk wani matsi ko takura wa dan jarida ya bayyana majiyoyinsa a rahoton Ganduje.
A labarin nan, za a ji cewa Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta kama wani bawan Allah Muhammad Sani da laifin ta'addanci, an yanke hukunci.
A labarin nan, za a ji cewa Adeniyi Adeyemi da ya nada kansa a matsayin shugaban hukumar bogi da ya kafa a Najeriya ya yi magana kan kudin kafa PFIPC.
Rundunar 'yan sandan Najeriya za ta gurfanar da Adeniyi Adeyemi mai ikirarin shugabantar hukumar PFIPC kara gaban kotu. Ana yi masa tuhume-tuhume takwas.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta zartar da hukunci kan karar da ke naman hana hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) amincewa da zaben ADC.
Babban kotun tarayya
Samu kari