Babban kotun tarayya
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kaduna ta dage sauraron bukatar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya gabatar ta neman beli.
Nasir El-Rufai ya gurfana a kotu yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, inda ya yi magana game da babban taron jam'iyyar ADC da za a yi gobe Talata, 14 ga Afrilu.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa yana da korafi a kan alkalin da ke kula da shari'arsa a Kaduna.
Gwamnatin Tarayya ta samu nasarar ɗaure mutane 386 kan laifuffukan ta'addanci bayan hukuncin babbar kotun tarayya da ke Abuja a ranar Juma'a, 10 ga Afrilu, 2026.
Kotu ta yanke wa Babagana Habeeb shekaru 10 a gidan yari kan sayar wa Boko Haram man fetur, bayan an shafe shekaru 10 ana shari'a. Alkali ya yi hukunci na ban mamaki
A labarin nan, za a ji wata babbar kotu da ke zamanta a Abuja ta kawo ƙarshen shari'ar gwamnatin tarayya da wasu ƴan Boko Haram da aka gurfanar a gabanta.
Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara ya nemi a dawo da shi gidan yarin Kurmawawa da ke Kano daga Kuje da ake rufe da shi a Abuja. Ya mika bukata ga kotu.
Gwamnatin tarayya ta dawo da shari'o'in wadanda ake zargi da ta'addanci daga Neja zuwa Abuja, an gurfanar da mutane 20 a gaban babbar kotun tarayya.
A labarin nan, za a ji hukumar yaƙi da yi wa tattalin arziƙin kasa ta'annati ta bayyana wa kotu waɗansu kadarorin da ta ke zargin Malami ya mallaka da kudin sata.
Babban kotun tarayya
Samu kari