Babban kotun tarayya
A labarin nan, za a ji cewa hadimin gwamnan jihar Kaduna, Muyiwa Adekeye, ya yi martani ga zargin cewa an yi ganawar siyasa da Nasir El-Rufa'i a asibiti.
Shari'ar tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama, Sanata Hadi Sirika, ta dauki sabon salo bayan kotu ta saurari sakon murya da aka ce nasa ne yayin zamanta.
Babbar Kotun Tarayya ta bai wa wanda ake zargin shugaban kungiyar Ansaru, Abubakar Abba, wa'adin zuwa 20 ga Yuli domin yanke shawarar sauya amsar da ya bayar.
Kotun Majistare da ke Yola ta ci tarar ɗan takarar gwamnan ADC na 2027, Omar Suleiman, Naira miliyan uku saboda liƙa fastocin yaƙin neman zaɓe ba bisa ƙa'ida ba.
Shugaban Miyetti Allah Kautal Hore, Bello Bodejo, ya musanta tuhume-tuhume 12 da EFCC ta shigar masa kan zargin wanke kudade da daukar nauyin ta'addanci.
Babbar kotun Abuja ta amince da bukatar tsare tsohon shugaban CCT na kasa, Danladi Umar a gidan yari bayan gurfanar da shi kan zargin karbar rashawa.
Kotun daukaka kara ta amince da bukatar kungiyar MURIC game da hukuncin hana dalibai mata musulmi sanya hijabi a makarantar ISI da ke jami'ar Ibadan.
A labarin nan, za a ji cewa Isa Ashiru Kudan, dan takarar gwamnan ADC a jihar Kaduna da ake zargi da sukar El-Rufa'i ya kai wa tsohon gwamnan ziyara.
Legit Hausa ta yi bincike kan jita-jitar cewa alkali 'Tsamma Abubakar' ya makance bayan ba shugaba Tinubu nasara a kotu bayan zaben shugaban kasa na 2023.
Babban kotun tarayya
Samu kari