Babban kotun tarayya
Tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya kalubalanci yunkurin da hukumar EFCC ke yi na kwace masa kadarorinsa. Ya bayyana inda ya samu kudaden.
Abububakar Malami, tsohon ministan shari'a, ya bukaci kotun Abuja ta janye umarnin kwace kadarorinsa 57; ya ce ya dade da ayyana dukiyarsa a hukumar CCB.
Antoni Janar na tarayya kuma Ministan Shari'a, Lateef Fagbemi ya bayyana a gaban kotu yayin gurfanar da wadanda ake tuhuma da hannu a kisan mutane 150.
A labarin nan, za a ji cewa Alhaji Aminu Babba Dan Agundi ya bayyana matsayarsu a kan zargin cewa za a yi sulhu a kan maganar rikicin masarautar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa shaidan da hukumar EFCC ta gabatar a gaban kotu ya bayar da bayani a kan yadda tsohon gwamnan CBN ya kwashi miliyoyin Daloli daga bankin.
Rahotanni sun nuna cewa yan sanda sun cafke Ahmad Rabiu, daya daga cikin wadanda za su ba da shaida a shari'ar tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Ganduje.
Kotu ta tura Shugaban KANSIEC, Farfesa Sani Malumfashi, gidan yarin Kuje kan zargin satar biliyan 1.02 ta asusun gona a wannan zaman na 27 ga Janairu, 2026.
Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da bukatar Mazi Nnamdi Kanu ta sauya masa gidan yari daga Sokoto, tana mai cewa bukatar ba ta cika ka’ida ba.
A labarin nan, za a ji cewa Manjo Hamza Al-Mustapha mai ritaya ya yi bayani a kan abin da ya sa aka rika zarginsa da kashe Kudirat Abiola tare da azabtar da shi.
Babban kotun tarayya
Samu kari