Babban kotun tarayya
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta fara sauraron shaidu kan mutum 6 da aka gurfanar gabanta kan zargin kitsa hambarar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
A labarin nan, za a ji kotu da ke zamanta a Jigawa ta umarci jami'an DSS da su dakatar da binciken da suke game da jami'inta da ake zargi ya sace budurwa a jihar.
Tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya kare kansa a gaban kotu kan yunkurin da hukumar yaki da cin hanci ta EFCC ke yi na kwace kadarorinsa.
An yi gamo tsakanin tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami (SAN) da dan gwagwarmayar kare hakkin dan adam, Omoyele Sowore a harabar kotu a Abuja.
Rahotanni sun nuna cewa jami'an tsaro sun fitar da yan jarida daga harabar babbar kotun tarayya tun kafin fara zama kan wadanda ake zargi da kitsa juyin mulki.
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Sanata Natasha Akpoti Uduaghan, ta shirya daukaka kara bayan kotu ta umarci ta biya diyyar N1bn a shari'arta da Yahaya Bello.
A labarin nan, za a ji cewa babban lauya a Femi Falana ya bayyana cewa an karya doka a shari'ar da gwamnati ke yi da sojojin da suka shirya kifar da Tinubu.
Babban kotun tarayya
Samu kari