Babban kotun tarayya
Babbar kotun tarayya ta yanke hukunci kan karar da 'yan shi'a suka shigar na zargin 'yan sanda sun kashe masu yara uku a Zariya. Kotu ta ci tarar wadanda ake kara.
Kungiyar SERAP ta shigar da kara kan kamfanin mai na Najeriya (NNPCL) kara a gaban kotu kan bacewar $2.04bn da N164bn na kudaden shigar man fetur.
Babbar kotun Tarayya da ke zamanta a Kano ta dakatar da wadanda ke kiran kansu shugabannin jam'iyyar APC kan sake daukar wani mataki kan Abdullahi Ganduje.
Shugaban alkalan Najeriya, Olukayode Ariwoola ya tura sunan matar Ministan Abuja, Nyesom Wike da wasu alkalai 22 domin kara musu girma a kotun daukaka kara.
Babbar kotun jihar Kogi ta umarci shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede ya hallara a gabanta kan saɓa doka da ya yi kan binciken tsohon gwamnan jihar, Yahaya Bello.
EFCC ta shaidawa babbar kotu mai zamanta a Abuja yadda Sagir Bafarawa dan tsohon Gwamna Attahiru Bafarawa ya ci kudin makamai. Shaidar EFCC ya ce sun yi bincike
Babbar Kotun Tarayya ta yi fatali da korafin da aka shigar kan Ministar Al'adu, Hannatu Musawa game da rashin kammala bautar ƙasa yayin da aka naɗa ta mukami.
Hukumar EFCC ta sanar da janye daukaka kara da ta yi kan hukuncin kotu da ta dakatar da ita yunkurin cafke tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello.
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC ta bayyana yadda ta gano dala dubu 720 da tsohon gwamnan Kogi ya sace daga asusun jiha ya biya kudin karatu
Babban kotun tarayya
Samu kari