Babban kotun tarayya
Babba kotun tarayya mai zama a Abuja ta umarci hukumomi su gaggauta gurfanar da Sheikh Sani Abdulkadir Zaria kan zargin hannu a shirin juyin mulki.
Gwamnatin Tarayya ta kasa gabatar da umarnin kotu kan tsare Sheikh Sani Abdulkadir Zaria da ake zargi da shirin juyin mulki, kotun ta dage shari'a zuwa Juma'a.
Alkali Obiora Egwuatu ya janye daga shari’ar tsohon Minista Abubakar Malami kan zargin N212bn a Abuja. Ya bayyana hakan ne a zaman kotu na yau 12 ga Fabrairu, 2026.
Tsohon Akanta Janar na Tarayya, Ahmed Idris ya fara fuskantar wani kalubalen daga hukumar EFCC, an shigar da sababbin tuhume-tuhume shida kansa a kotu.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnan Bauchi, Bala Mohammed da takwaransa na jihar Oyo, Seyi Makinde sun halarci zaman kotun daukaka kara kan rigin shugabancin PDP.
Hukumar EFCC ta cika hannunta da wani bawan Allah mai suna Gidado Ibrahim a kan zargin hada baki da wata Halimat Adenike Tejusho wajen karyar nemo aiki a NNPCL.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a babban birnin Abuja ta amince da dakatarwar da majalisar dattawa ta yi wa Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti.
A labarin nan, za a ji cewa Barista Abba Hikima, fitaccen lauya a Kano ya bayyana cewa an kara tara wa Haruna Bashir kudi a karo na biyu ta asususa.
A labarin nan, za a ji cewa kotu ta tabbatar da cewa kisan da Birtaniya ta yi wa wasu ƴan Najeriya a Enugu ya keta hakkinsu na ɗan adam, kuma dole a biya diyyam
Babban kotun tarayya
Samu kari