Babban kotun tarayya
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
A labarin nan, za a ji cewa kotu ta sake hukunci game da belin tsohon hadimin gwamnan jihar Kaduna, Bashir Sa'idu zai ci gaba da zama a gidan gyaran hali.
Bisa ga tsarin zaben 2027, jam'iyyar ADC na fuskantar babbam kalubale na rashin shiga zabe matukar kotuk koli ta yi jinkirim yanke hukunci kan karar da ke gabanta.
Hukumar DSS ta gurfanar da tsohon gwamna, Nasir El-Rufai a kotu yau 23 ga Afrilu, 2026, kan zargin yin kutse tare da sauraron kiran wayar NSA Nuhu Ribadu.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta bada umarnin tsare nutane shida da aka gurfanar gabanta kan zargin kitsa juyin mulki, a hannun hukumar tsaro ta DSS.
Gwamnatin tarayya ta gurfanar da mutum 6 gaban babbar kotun tarayya mai zama a Abuja kan tuhume tuhumen da suka shafi zargi kitsa juyin mulki a Najeriya.
Kotun koli ta bayyana cewa za ta sa ranar da za a sake zama domin yanke hukunci kan rigimar shugabancin ADC tsakanin Sanata David Mark da Nafiu Gombe.
A labarin nan, za a ji Nafi'u Bala da ke ikirarin shi ne halastaccen shugaban ADC na ƙasa ya bayyana cewa rashin ganin jama'a a taron da ya shirya, akwai dalili.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta gano yadda sojoji, da suka hada da wadanda suka yi ritaya da kuma tsohon minista suka raba kudi don kifar da Tinubu.
Babban kotun tarayya
Samu kari