Babban kotun tarayya
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufa'i ya isa wata kotu a Kaduna domin halartar zaman kotu kwanaki kadan bayan jana'izar mahaifiyarsa a Abuja.
Bayan rasuwar mahaifiyar Malam Nasir El-Rufai, ɗan tsohon gwamnan, Bashir El-Rufai, ya sanar da cewa hukumomin da suke tsare da mahaifinsa sun sake shi.
A zantawarsa da Legit Hausa, Barista Bashir Muhammad Bello ya fayyace abin da doka tace game da bada belin gaggawa ga El-Rufai don ya halarci jana'izar mahaifiyarsa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Najeriya ta yi nasarar samun wasu kuɗi da aka ce tsohuwar Ministar sufurin jiragen saman kasar nan, Stella Oduah ta handame.
Shugaban tsagin jam'iyyar PDP na kasa, Kabiru Tanimu Turaki, ya yi magana kan umarnin da wata kotu ta ba da na a cafke shi. Ya ce lauyoyinsa sun dauki mataki.
Wata babbar kotu a Abuja ta bayarayar da umarnin kamo tsohon Minista Kabiru Turaki, shugaban wani tsatso na jam'iyyar PDP, saboda ƙi bayyana a gaban kotu yau.
Tsohon Minista Solomon Dalung ya bayyana cewa Nasir El-Rufai ya tafka babban kuskure wajen mika kansa ga hukumomi, amma kuma hakan ya hargitsa tsarin tuhumar sa.
A labarin nan, za a ji cewa kotu ta hango kuskuren da Nasir El-Rufa'i ya yi a shari'ar neman diyya a kan zargin ICPC da keta masa hakkinsa na dan adam
A labarin nan, za a ji cewa Mataimakin Gwamnan Kano, Kwamred Aminu AbdulSalam Gwarzo ya yi rashin nasara a yunkurinsa na hana majalisar dokoki ta tsige shi.
Babban kotun tarayya
Samu kari