Babban kotun tarayya
Kotun tarayya ta tura sammaci ga ministan Abuja, Nyesom Wike da tsohon ɗan takarar gwamna a jihar Rivers, Tonye Cole ya shigar yana neman diyyar N40b kan bata suna.
Wata babbar kotun tarayya da ke birnin Abuja ta ki amincewa da bukatar da jagoran kungiyar 'yan aware ta IPOB, Mazi Nnamdi Kanu ya shigar a gabanta.
Kamfanin Winhomes Estate ya shigar da ƙarar gaggawa a kotu domin hana gwamnati shiga ko rusa filinsu mai girman hekta 18 a Okun-Ajah a jihar Lagos.
Wasu kungiyoyin masu fafutukar kafa kasar Biyafara sun ce hukuncin da aka yankewa Nnamdi Kanu da daure shi a Sokoto ba zai rage musu kwarin gwiwa ba.
A labarin nan, za a ji cewa wata kotu dake zamanta a Maiduguri, babban birnin jihar Borno ta kama wani Bafulatani da laifin kishe abokinsa da adda.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya shigar da kara kan sanata mai wakiltar Kogi ta Kudu a majalisar dattawa, Sanata Natasha Akpoti.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban kasa ,Olusegun Obasanjo ya bayar da tabbacin cewa zai iya bayyana a kotu kan kwaniglar aikin Mambilla.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Abia, Alex Otti ya kai wa shugaban haramtacciyar kungiyar IPOB ziyara a kurkukun Sakkwato da aka tsare shi.
Wata kotun Rivers ta yanke wa ɗalibin jami'ar UNIPORT, Damian Okoligwe, hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa kashe masoyiyarsa Justina Otuene da sassara jikinta.
Babban kotun tarayya
Samu kari