Babban kotun tarayya
A labarin nan, za a ji cewa wani lauya a Najeriya, Inibehe Effiong ya yi mamakin yadda gwamnati ta kawo wasu zarge-zarge marasa tushe a kan Nasir El-Rufa'i.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ya shiga matsala bayan gwamnatin tarayya ta gurfanar da shi a gaban babbar kotun tarayya.
Wata babbar kotun tarayya da ke a birnin Abuja ta amince da bukatar da aka nema don bincikar takarardun karatun Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo.
Babba kotun tarayya mai zama a Abuja ta umarci hukumomi su gaggauta gurfanar da Sheikh Sani Abdulkadir Zaria kan zargin hannu a shirin juyin mulki.
Gwamnatin Tarayya ta kasa gabatar da umarnin kotu kan tsare Sheikh Sani Abdulkadir Zaria da ake zargi da shirin juyin mulki, kotun ta dage shari'a zuwa Juma'a.
Alkali Obiora Egwuatu ya janye daga shari’ar tsohon Minista Abubakar Malami kan zargin N212bn a Abuja. Ya bayyana hakan ne a zaman kotu na yau 12 ga Fabrairu, 2026.
Tsohon Akanta Janar na Tarayya, Ahmed Idris ya fara fuskantar wani kalubalen daga hukumar EFCC, an shigar da sababbin tuhume-tuhume shida kansa a kotu.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnan Bauchi, Bala Mohammed da takwaransa na jihar Oyo, Seyi Makinde sun halarci zaman kotun daukaka kara kan rigin shugabancin PDP.
Hukumar EFCC ta cika hannunta da wani bawan Allah mai suna Gidado Ibrahim a kan zargin hada baki da wata Halimat Adenike Tejusho wajen karyar nemo aiki a NNPCL.
Babban kotun tarayya
Samu kari