
Gwamnatin Najeriya







An yi martani ga gwamnatin tarayya kan neman bude makarantu a wasu jihohin Arewa a watan Ramadan. Dr Aliyu Tilde ya ce ba za a yarda da dakatar da hutun ba.

Wata majiya ta tabbatar da cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta fara shirin nada jakadun kasar a kasashen waje domin karfafa alakar diplomasiyya a tsakaninsu.

Majalisar wakilan Najeriya ta bayyana takaicin yadda Najeriya ta ki daukar matakan da za su sanya linzami a kan yadda matasan kasar ke kallon shafukan badala.

Gwamnatin tarayya ta shiga batun ba dalibai hutu a watan Ramadan. Ministar ilimi ta bayyana cewa lamarin zai kawo tsaiko ga dalibai idan suka shafe wata a gida.

Bayan kusan watanni uku ba a ganinsa a tarukan gwamnatin jihar Taraba, an fito da bayanai a kan dalilin rashin shigar mataimakin gwamna cikin jama'a.

Amurka ta tallafa wa Najeriya da $763m a 2024, inda aka fi ba da muhimmanci ga kiwon lafiya, tsaro, tattalin arziƙi, ilimi da jin ƙai, kafin dakatar da USAID.

Gwamnatin Bola Tinubu ta amince da samar da motoci masu aiki da wutar lantarki 10,000 a wasu Arewa maso Gabas. Za a samar da wuraren cajin motocin.

Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ta bayyana cewa ta kwato kudade mafi yawa a shekarar 2024 daga hannun barayin da suka sace kudin gwamnati.

Wasu daga cikin manyan mata 'yan siyasa a Najeriya da aka yi zaton za su mara wa Natasha Akpoti Uduaghan baya sun nuna ba su tare da ita kan dambarwarta da majalisa.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari