Gwamnatin Najeriya
Za a gurfanar da tsohon minista, malamin addini da sojoji da ake zargi da hannu a yukurin juyin mulkin da aka ce ya so kifar da Bola Ahmed Tinubu a 2025.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta gano yadda sojoji, da suka hada da wadanda suka yi ritaya da kuma tsohon minista suka raba kudi don kifar da Tinubu.
Gwamnatin tarayya ta fitar da tuhume-tuhume 13 a kan mutanen da ake zargi da shirya yi wa shugaba Bola Tinubu juyin mulki a Najeriya, za su gurfana a kotu.
A labarin nan, za s ji cewa maharan Boko Haram sun fitar da bidiyo cike da nuna raini da rashin kunya ga gwamnatin Najeriya bayan sace mutane a Borno.
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Shugaban hukumar hada-hadar kudin hadin gwiwa ta kasa, Emmanuel Atama, ya tabbatar da cewa bashin dala miliyan 500 daga Bankin Duniya zai kai ga manoma na gaskiya.
Babban bankin Najeriya ya sanar da cewa daga 1 ga Mayun 2026 sababbin dokokin da suka shafi amfani da BVN a su fara aiki. Dokokin BVN 10 za su fara aiki a Najeriya.
Kamfanonin masu zirga-zirga da jiragen sama sun fara barazanar tafiya yajin aiki a Najeriya saboda tsadar man da suke amfani da shi a fadin kasar nan.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa ba za ta maido tallafin man fetur duk da tashin farashin man fetur a kasuwanni. Wale Edun ya ce za a tallafawa talaka.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari