Gwamnatin Najeriya
Kakakin 'yan sanda Najeriya, Benjamin Hundeyin ya ce rundunar 'yan sanda ta kasa tana da bayanai a kan yadda Amurka ta kawo hari amma ba za su fitar da su ba.
A labarin nan, za a ji cewa Najeriya ta dauki wani kamfanin Amurka da ya ƙware wajen kamun ƙafa da gwamnati domin aika sako ga Donald Trump kan kare kiristoci.
Jami'an Amotekun da me sintiri a jihar Ondo sun tabbatar da kama wata mota dauke da Hausawa 38 inda suka jami'an suka ce ba su gamsu da yadda aka gan su ba.
Tsohon Ministan Yaɗa Labarai, Lai Mohammed, ya ce wani minista ya munafurce shi a zamanin Muhammadu Buhari, amma tsohon shugaban kasar ya ki amincewa da haka.
Faduwar farashin kayan abinci a Jihar Niger na jefa manoma cikin mawuyacin hali da gargaɗin tsaron abinci, koma baya na lalata harkar noma da gaza biyan basuka.
Rundunar sojin saman Najeriya ta sanar da cewa tana dab da karbar jiragen yaki 12 daga wani kamfanin kera makamai daga Amurka domin yaki da 'yan ta'adda.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin Kano ta samu nasarar doke wasu jihohi, inda ta yi sama a jerin wadanda suka samu ci gaba a bangaren muhalli.
Shugaban kungiyar kwadago ta kasa, NLC, Joe Ajaero ya bukaci dakatar da da aiwatar da dokokin haraji da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da su.
Masani mai sharhi kan lamuran tsaro a nahiyar Afrika, Brant Philip ya ce akwai alamun da suka nuna wani jirgin Amurka ya sauka a Abuja Najeriya da dare.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari