Gwamnatin Najeriya
A yayin da dan majalisa, Manu Soro daga jihar Bauchi ya gabatar da kuduri na janye sabon harajin tsaron yanar gizo, kakakin majalisar ya ki karbar wannan kudiri.
Masu sana’ar hada-hadar kudi ta POS a birnin tarayya Abuja sun ce ba su ji dadin umarnin da gwamnatin tarayya ta basu na yin rajista da hukumar CAC ba.
Gwamnatin tarayya ta ce za ta sayar da rijiyoyin mai 17 a yayin sabunta lasisin rijiyoyin na 2024. SGwamnatin ta ce 'yan kasuwa ne kadai zata sayarwa rijiyoyin.
Majalisar wakilai ta gayyaci kamfanin Dangote, BUA da IBETO domin rage farshin siminti. Ta musu gayyatar ne biyo bayan kin amsa gayyatar farko da suka yi
Kungiyar SERAP ta bawa shugaba Tinubu sa'o'i 48 kan janye harajin tsaron yanar gizo da za ta rika cirewa lokacin huldar kudi da bankuna ko ta maka shi a kotu.
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta ja kunnen masu yiwa tattalin arzikin Najeriya zagon kasa, inji Shugaban hukumar, Ola Olukoyede.
Hukumar kula da kamfanoni (CAC) ta ba kamfanonin hada-hadar kudi ta intanet da ke sarrafa na'urorin PoS wa'adin wata 2 su yi wa abokan huldarsu miliyan 1.9 rijista.
Manyan jaridun Najeriya sun fitar da jaridun da suka buga na yau Talata, 7 ga watan Mayu, kuma kanun labaran sun ta'allaka kan tattalin arziki, siyasa da rayuwa.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima ya soke tafiyar da aka tsara zai wakilci shugaba Tinubu a taron kasuwanci tsakanin Afirka da Amurka a Dellas.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari