Nade-naden gwamnati
An samu hargitsi a majalisar dattawa yayin da ake kokarin tantance sabon ministan tsaro, Christopher Musa. Wasu 'yan majalisa sun dage sai an yi wa Musa tambayoyi.
Wani lauya mazaunin Abuja, Pelumi Olajengbesi ya yaba da nadin tsohon babban hafsan tsaro, Janar Christopher Musa a matsayin Ministan Tsaron Najeriya.
Akwai wasu manyan kalubale 5 da Janar Christoper Musa zai fuskanta yayin da Shugaba Bola Tinubu ya naɗa shi a matsayin sabon ministan tsaron Najeriya.
Tsohon mai magana da yawun Tinubu, Denge Onoh ya bukaci Majalisar Dattawa ta soke nadin Reno Omokri a matsayin jakadan Najeriya. Ya kawo wasu dalilai.
Gwamna Biodun Oyebanji ya dawo da galibin kwamishinonin da ya kora domin dinke barakar da ka iya barkewa a jam'iyyar APC kafin zaben gwamna a 2026.
Hukumar EFCC ta karɓe fasfo ɗin tsohon minista, Abubakar Malami, yayin da take bincike kan badakalar $490m na Abacha da aka dawo da su karkashin MLAT.
Daga cikin sunaye mutane 35 da Tinubu ya aike wa majalisar dattawa domin tantancewa matsayin jakadu, an gano cewa mutane 15 sun fito ne daga Arewacin Najeriya.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta nuna damuwarta kan sunayen da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya turawa majalisa don tantancewa su zama jakadu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya tura sunayen mutane 32 da ya nada a matsayin jakada zuwa ga Majalisar Dattawan Najeriya domin tantancewa da tabbatar da su.
Nade-naden gwamnati
Samu kari