Nade-naden gwamnati
Shugaba Tinubu zai sanar da sabon shugaban INEC bayan karewar wa’adin Mahmood Yakubu, inda Farfesa Amupitan na Jami’ar Jos ke kan gaba a masu sa ran shugabanci.
Ministan Tinubu a ma'aikatar kimiyya, fasaha da kirkire-kirkire, Uche Nnaji ya bayyana cewa ajiye aiki da ya yi a gwamnatin APC, ba ya nufin ya amsa laifi.
Ministan Kimiyya da Fasaha, Geoffrey Nnaji, ya yi murabus bayan an zarge shi da amfani da jabun takardun makaranta da NYSC, Tinubu ya karɓi murabus din ministan.
Kungiyar GGSMD ta bukaci Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche Nnaji ya sauka daga mukaminsa domin bai wa jami'an tsaro damar bincike kan takardun bogi.
Paul Ibe, hadimin tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bukaci Tinubu ya tsige Uche Nnaji daga matsayin Ministan Kimiyya da Fasaha.
A labarin nan, za a ji cewa bayan daga likkafar tsohon shugaban hukumar, Abba Kabir Yusuf ya nada Dr. Suraj Sulaiman jagorancin hukumar kiddiga ta Kano.
Jami’ar Nsukka da ke jihar Enugu a Najeriya ta tabbatar cewa minista a gwamnatin Bola Tinubu bai kammala karatunsa ba kuma ba ta taɓa ba shi takardar digiri ba.
Gwamnan jihar Bauchi ya karbi rahoto kan kirkirar sababbin masarautu 12 da yankuna 2 da kuma hakimai 133. Bala Muhammad ya ba sarakuna hakuri kan hakan.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya fara karkata kan Farfesa Joash Ojo Amupitan, SAN a matsayin wanda ya kamata ya maye gurbin shugaban hukumar INEC.
Nade-naden gwamnati
Samu kari