Nade-naden gwamnati
Bernard Doro, wanda shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada, ya kama aiki a matsayin sabon ministan harkokin jin kai da yaye talauci, ya dauki alkawari.
Ministan labarai, Mohammed Idris ya roki ‘yan Najeriya su kwantar da hankalinsu kan sabuwar takaddamar diflomasiyya tsakanin Najeriya da Amurka bayan kalaman Trump.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da sababbin ministocin da za su yi aiki a gwamnatinsa. Ya sha alwashin kawo karshen ta'addanci a Najeriya.
Majalisar Dattawan Najeriya ta tabbatar da nadin Kingsley Udeh (SAN) a matsayin sabon minista bayan shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tura mata wasika.
Majalisar dattawan Najeriya ta dakatar da shirin tantance sabon ministan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada. Ta yi hakan ne saboda rashin kawo wani abu.
Shugaba Bola Tinubu ya mika sunan Kingsley Tochukwu Udeh, SAN, wanda yake babban lauyan Enugu, domin majalisar dattawa ta tabbatar da shi a matsayin minista.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da nada manyan sakatarori biyar a ma'aikatar gwamnatin tarayya. Wadanda aka nada sun fito daga yankunan kasar.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada Gwamna AbdulRahman AbdulArazaq a matsayin shugaban kwamitin aiwatar da shirin raya gundumomi watau RHWDP.
Sarkin Kano na 16, mai martaba Muhammdu Sanusi ya koka da cewa ana yawan kashe kudi a karkashin gwamnatin Bola Tinubu bayan cire tallafin man fetur.
Nade-naden gwamnati
Samu kari