Nade-naden gwamnati
Kwamitin Majalisar Dattawa mai kula da harkokin waje ya nuna damuwa kan yadda wanda aka nada ya gaza kiran duka sunayen sanatocin da suka fito daga jiharsa.
Julius Bokoru ya zargi EFCC da karya doka bayan ta zana “EFCC—Keep Off” a gidan tsohon minista Timipre Sylva, yana cewa an rufe gidan ba tare da wata sanarwa ba.
Sanatan Borno ta Kudu, Muhammad Ali Ndume ya bayyana cewa ba a bi tsarin doka ba wajen rabon kujerun mukaman jakadu da Tinubu ya tura Majalisar Dattawa.
Shugaba Bola Tinubu ya karɓi takardun aiki daga jakadu 17 da manyan kwamishinoni 4, inda ya jaddada cewa Najeriya za ta ƙarfafa haɗin kai tsakaninta da ƙasashe.
Wata majiya daga ma'aikatar tsaro ta ce rikici da aka yi tsakanin Bello Matawalle da Badaru Abubakar ne ya jawo babban ministan tsaro, Badaru ya ajiye aiki.
Ministan Harkokin Abuja, Nyesom Wike ya sallami mukaddashin shugaban hukumar FCT-IRS, Michael Ango daga mukaminsa, ya maye gurbin da wani jami'i.
Daniel Bwala ya ce Tinubu yana naɗa mutane, ko da kuwa waɗanda suka taba saba masa ne, bisa darasin da ya koya daga mahaifiyarsa na zama mai yafiya
Majalisar Dattawan Najeriya ta karbi sunayen jakadu 62 daga shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu bayan mutum uku da ya tura sunayensu a kwanakin baya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya jininawa Majalisar Dattawa bisa tantancewa tare da tabbatar da sabon ministan tsaro, Janar Musa cikin hanzari.
Nade-naden gwamnati
Samu kari