Nade-naden gwamnati
Minista Imaan Sulaiman-Ibrahim ta ce auren wuri yana hana ci gaban Najeriya, inda 44% na ‘yan mata ke yin aure kafin shekara 18, bisa bayanan hukumar UNICEF.
Bayan murabus din ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji, an samu kofar nadin sabon minista daga Jihar Enugu, inda ake ganin tsofaffin gwamnoni biyu za su nema.
Ministan ma'adanai, Dele Alake ya nunka tsaronsa bayan samun barazanar kisa daga wadanda aka soke wa lasisin hakar ma’adinai, duk da umarnin Shugaba Tinubu.
Kwamitin rikon kwarya da APC ta kafa a jihar Enugu ya tabbatar da cewa Gwamna Peter Mbah da mukarrabansa za su dawo jam'iyya mai mulkin Najeriya a makon gobe.
Sanata Ali Ndume ya ce tantance ministoci ba aikin majalisar dattawa ba ne, bayan rikicin takardun bogi na tsohon minista Uche Nnaji ya jawo cece-kuce.
Premium Times ta ce za ta gurfanar da kakakin tsohon minista Robert Ngwu a kotu kan zargin karɓar cin hancin N100m, yayin da Nnaji ya yi murabus daga mukaminsa.
An shafe kusan watanni uku kenan da nada sabon shugaban APC, Nentawe Yilwatda amma har yanzu bai yi murabus daga mukamin minista ba a ma'aikatar jin kai da walwala.
Majalisar dattawa ta rantsar da sababbin sanatoci biyu, ta karɓi wasikun Shugaban Tinubu kan nadin shugabannin hukumomi, yayin da Sanata Kelvin Chukwu ya koma APC.
Bayan murabus din ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji, wannan rahoto ya yi bincike kan ministocin da suka yi murabus ko kuma Bola Tinubu ya sallame su.
Nade-naden gwamnati
Samu kari