Nade-naden gwamnati
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya naɗa ɗan’uwansa, Alhaji Adamu Mohammed, a matsayin sabon Sarkin masarautar Duguri da aka ƙirƙira kwanan nan.
Tinubu ya naɗa Manjo Janar Waidi Shuaibu a matsayin sabon hafsun sojojin kasa bayan nasarorinsa a Arewa maso Gabas, inda yana maye gurbin Janar Olufemi Oluyede.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi gyara a hukumomin tsaron Najeriya, inda ya kori babban hafsan tsaro da wasu shugabanni, ya kuma nada sababbi.
Gwamna Dikko Radda ya nada sababbin kwamishinoni uku da manyan sakatarori takwas a Katsina, inda ya bukaci su yi aiki da gaskiya, amana da tsoron Allah.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai bai wa sabon shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan rantsuwar kama aiki ranar Alhamis, ana sa ran zai gana da daraktoci.
Gwamnatin Osun ta nada Davido shugaban asusun tallafawa wasanni, domin janyo jari da inganta harkar wasanni, yayin da ake gyaran filin wasa na Osogbo.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya karanta wasikar Shugaba Bola Bola Ahmed kan nadin Dr. Mohammed Doro a matsayin Ministan Tarayya.
Majalisar Dattawa ta tabbatar da nadin Dr. Aminu Yusuf daga jihar Neja a matsayin sabon shugaban NPC tare da kwamishinoni biyu daga Nasarawa da Yobe.
Gwamna Bala Mohammed ya kafa sababbin masarautu 13 da hedkwatocinsu a Bauchi, ya kuma soke tsohuwar masarautar Sayawa tare da kafa masarautar Zaar.
Nade-naden gwamnati
Samu kari