Nade-naden gwamnati
Kungiyar Yiaga Africa ta bayyana cewa akwai bukatar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi nazari sosai kafin nada wanda zai maye gurbin shugaban INEC na kasa.
Tsohuwar mataimakiyar Muhammadu Buhari ta soki yadda ake bai wa masu laifi mukamai a jam’iyyar, tana kiran halin rashin kunya da mutunta masu laifi.
Gwamna Bala Mohammed ya nada ɗan ƙasar China, Li Zhensheng matsayin mai ba shi shawa don jawo masu zuba jari, bunƙasa kasuwanci da gina ababen more rayuwa a Bauchi.
A labarin nan, za a ji yadda Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya raba manyan mukamai a tsakanin mutanen Kano, kama daga tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Ganduje.
Yayin da yake shirin tafiya kasashen ketare domin halartar taruka, Shugaba Bola Tinubu ya nada Louis Odion da Ummusalma Rabiu a matsayin kwamishinonin FCCPC.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya haifar da rudani game da nadin sabuwar shugabar hukumar Federal Character Commission (FCC), ya yi nadi juma ya soke.
Gwamnan jihar Ekiti, mai girma Biodun Oyebanji, ya yi kora a gwamnatinsa. Ya sallami wasu daga cikin kwamishinoninsa da masu ba da shawara na musamman.
Audu Ogbeh ya rasu yana da shekaru 78 bayan ya yi gargadi kan makomar Najeriya, matsalar matasa, da kuma bayyana yadda ya tsira daga yunkurin kashe shi a 1998.
Tsohon gwamnan jihar Anambra, Sanata Chris Ngige, ya bayyana dalilin cire shi daga mukaminsa na gwamnan Anambra inda ya ce ya ki amincewa da bukatun wasu ne.
Nade-naden gwamnati
Samu kari