Nade-naden gwamnati
A labarin nan, za a ji cewa sunayen wasu tsofaffin shugabanni a Najeriya da za su zama jakadun kasar nan bayan umarnin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya kara nada sababbin ministoci a shekarar 2025 da muka fara bankwana da ita, sai dai babu wanda ya kora kawo yanzu.
Majalisar dattawa ta amince da bukatar Shugaba Bola Tinubu na tabbatar da nadin tsohon hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa a matsayin sabon ministan tsaro
An samu hargitsi a majalisar dattawa yayin da ake kokarin tantance sabon ministan tsaro, Christopher Musa. Wasu 'yan majalisa sun dage sai an yi wa Musa tambayoyi.
Wani lauya mazaunin Abuja, Pelumi Olajengbesi ya yaba da nadin tsohon babban hafsan tsaro, Janar Christopher Musa a matsayin Ministan Tsaron Najeriya.
Akwai wasu manyan kalubale 5 da Janar Christoper Musa zai fuskanta yayin da Shugaba Bola Tinubu ya naɗa shi a matsayin sabon ministan tsaron Najeriya.
Tsohon mai magana da yawun Tinubu, Denge Onoh ya bukaci Majalisar Dattawa ta soke nadin Reno Omokri a matsayin jakadan Najeriya. Ya kawo wasu dalilai.
Gwamna Biodun Oyebanji ya dawo da galibin kwamishinonin da ya kora domin dinke barakar da ka iya barkewa a jam'iyyar APC kafin zaben gwamna a 2026.
Hukumar EFCC ta karɓe fasfo ɗin tsohon minista, Abubakar Malami, yayin da take bincike kan badakalar $490m na Abacha da aka dawo da su karkashin MLAT.
Nade-naden gwamnati
Samu kari