Nade-naden gwamnati
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi wa Hon. Umar Haruna Doguwa fatan alheri bayan ya ajiye mukaminsa na kwamishina a ma'aikatar albarkatun ruwa ta Kano.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada Taiwo Oyedele a matsayin karamin ministan kudi, bayan sauyin mukaman ministoci da ya yi a gwamnatinsa a Najeriya.
Gwamna Fubara ya naɗa Dagogo Wokoma a matsayin sakataren gwamnatin jiha da Sunny Ewule a matsayin shugaban ma'aikatan gwamnati, bayan sulhun Tinubu.
Fasto Ayodele ya yi hasashen cewa Shugaba Bola Tinubu zai yi manyan sauye-sauye a gwamnatinsa kafin 2026, yana mai tabbatar da cewa suna da nasaba da zabe na 2027.
Majalisar dattawan Najeriya ta yi kira ga shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauke shugaban hukumar CAC na kasa, Hussaini Ishaq Magaji, SAN daga mukaminsa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin AIG Tunji Disu a matsayin mukaddashin sufeto janar na rundunar yan sandan Najeriya yau Talata.
Rahotannin da ke shigowa yanzu haka sun nuna cewa babban sufetan yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun ya yi murabus daga kujerarsa ranar Litinin.
Gwamnan Edo Monday Okpebholo ya naɗa Mercy Johnson-Okojie a matsayin SA kan Hulɗa da Jama'a. Ƙungiyar AGN ta jinjina wa Gwamnan bisa wannan naɗin.
Shugaba Tinubu ya naɗa Gwamna Uba Sani a matsayin Jakadan "Renewed Hope" don jagorantar yakin neman tazarcensa a 2027 da wayar da kan jama'a na APC.
Nade-naden gwamnati
Samu kari