Nade-naden gwamnati
Fadar shugaban kasa ya karyata jita-jitar da ake yadawa cewa Shugaba Tinubu ya sauya Femi Gbajabiala, ya nada sabon shugaban ma'aikatansa a Aso Villa.
Nentawe Yilwatda, shugaban APC na kasa, ya nada mashawarta na musamman da mataimaka ciki har da Danladi Sankara domin inganta gudanarwar jam'iyyar a kasa.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
Rahotanni kan shari'ar Chris Ngige sun jawo ce-ce-ku-ce yayin da EFCC ke binciken tsofaffin ministocin Buhari irin su Timipre Sylva, Malami da Hadi Sirika.
Shugaba Bola Tinubu ya sake nada sabon kwamitin NERC bayan Majalisar Dattawa ta amince da mambobinsa domin karfafa bangaren wutar lantarki a Najeriya.
Kotu ta ki amincewa da bukatar beli da Abubakar Malami ya shigar, tana cewa zamansa a hannun EFCC ya halasta bisa ingantaccen umarnin wata babbar kotun.
Fadar shugaban kasa ta tabbatar da cewa shugaban hukumar NMDPRA ta kasa, Farouk Ahmed ya ajiye aikinsa yau Laraba bayan kalaman Alhaji Aliko Dangote.
Gwamnatin jihar Kebbi ta tabbatar da nadin dan uwan Abubakar Malami (SAN) a matsayin shugaban hukumar KEBGIS bayan ya sauya sheka zuwa APC mai mulki.
Gwamnan jihar Niger, Mohammed Umaru Bago, ya fatattaki masu bashi shawara na musamman har su 30 domin sake tsara gwamnati da karfafa ajandar 'sabuwar Neja'.
Nade-naden gwamnati
Samu kari