Nade-naden gwamnati
Shugaba Tinubu ya naɗa Adesayo Michael a matsayin shugaban NEMSA da Magaji Aliyu a matsayin shugaban SHESTCO. Ya kuma aika sunayen kwamishinonin RMAFC zuwa majalisa.
Gwamna Bala Mohammed ya sallami Kwamishinan Tsaro, Ibrahim Gambo Galadima, a yau 9 ga Fabrairu, 2026. An yi garambawul domin inganta ayyukan gwamnati a Bauchi.
Wasu ƙasashe na iya ƙin karɓar jakadun Bola Ahmed Tinubu saboda ƙarancin lokacin wa’adin mulkinsa, lamarin da ke jefa nadin jakadun cikin shakku.
Wasu kungiyoyin fararen hula sun gudanar da zanga-zangar neman shugaban kaaa Bola Ahmed Tinubu ya kori daya daga cikin ministocinsa kan wasu zarge-zarge.
Farfesa Isa Ali Pantami ya sabunta rajistar APC; ya bayyana dalilin da ya sa ya ƙi karɓar tayin muƙamai 3 daga hannun Shugaba Tinubu yayin da ake tunkarar 2027.
Tsohon shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Farfesa Ibrahim Gambari ya ce nasarar kowace gwamnati a Najeriya na da alaka da aikin mutane uku.
Gwamna Abba Yusuf ya nada shugaban hukumar alhazai, ya kara wa jaruma Aina’u Ade girma, yayin da ya nada Rahama shugabar cibiyar yaki da rashawa a Kano.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya dauki zafi kan harin da mutanen garin Amisiri suka kai kan mutanen Okporojo, wanda aka yi wa mutum hudu yankar rago.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya tabbatar da nadi da karin girma ga mutane akalla bakwai a cikin gwamnati domin inganta aiki.
Nade-naden gwamnati
Samu kari