
Nade-naden gwamnati







Farfesa Mahmud Yakubu ya jagoranci taron INEC yayin da ake yada jita-jitar tsige shi. INEC ta ce saƙon WhatsApp da ke yawo ba gaskiya ba ne kwata-kwata.

Kwamishinonin NAHCON sun zargi shugaban hukumar da karya dokoki da ware su daga ayyuka, sun kuma aike da takardar koke zuwa ofishin mataimakin shugaban kasa.

Salnata Ali Ndume ya ce yadda Bola Tinubu ke nada mukamai ya saba dokar kasa da tsarin mulki. Ndume ya ce ba ya jin tsoron yadda za a zage shi kan maganar da ya yi.

Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin sadarwa, Danile Bwala ya musanta raɗe-raɗin da ke yo cewa Bola Tinubu ya canza shugaban hukumar zaɓe watau INEC.

Mai magana da yawun shugaban hukumar zaɓe watau INEC ya buƙaci ƴan Najeriya su yi watsi da jita-jitar da ke nuna cewa shugaba Tinubu ya tsige Mahmud Yakubu.

Rahotanni sun tabbatar da cewa mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin siyasa, Dr. Hakeem Baba Ahmed ya yi murabus daga muƙaminsa makonni 2 kenan.

Shugaban kasa Tinubu ya nada sababbin shugabanni a NNPCL, ciki har da Bayo Ojulari, yayin da NNPCL ta dakatar da sayar da danyen mai da Naira ga Dangote.

Shugaba Bola Tinubu ya sauke Mele Kyari daga shugabancin NNPCL tare da nada Bashir Bayo Ojulari a matsayinsa. Ya nada Ahmadu Musa Kida shugaban kwamitin gudanarwa.

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi magana kan dalilin da ya sa ya jawo Bosin Tijani ya ba shi mukamin ministan sadarwa duk da yana yawan sukarsa.
Nade-naden gwamnati
Samu kari