Gwamnatin Najeriya
Dakarun Najeriya sun tattauna da sojojin Faransa domin bunkasa alaka a fannin tsaro da yaki da 'yan ta'adda. Kasashen sun yi alkawarin aiki tare da juna.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kamfanin mai na kasa, Bayo Ojulari ya bayyana dalilan da suka jawo durkushewar mamatun mallakin gwamnati a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Solomom Dalung, tsohon Minista a gwamnatin baya ya zargi gwamnati da nuna wariya da ta kai Abubalar Malami da dansa kotu.
A labarin nan, za a ji ceewa yan majalisar Amurka sun dage, ana son a karbi shaidu don tabbatar da zargin yi wa kiristoci kisan kare dangi a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce duk da ana jin jiki a kan manufofinsa, ba za a janye su na saboda suna haifar da ɗa mai ido.
Kwamandan sojojin Amurka na AFRICOM, Janar Dagvin Anderson ya ayyana Najeriya a matsayin babbar abokiyar yaki da 'yan ta'addan ISIS da Al-Qaeda a wani taro.
Kasar Amurka ta aike da rukunin sojoji zuwa Najeriya domin karfafa yaki da ta’addanci a Yammacin Afirka, bisa yarjejeniya tare da gwamnatin Najeriya.
Gwamnatin Amurka ta fitar da sunayen 'yan Najeriya 79 da Donald Trump zai maido gida Najeriya bisa kama su da manyan laifuffuka a fadin kasar Amurka.
Tsohon hafsun tsaron Najeriya kuma ministan tsaro a yanzu, Janar Chiristopher Musa mai ritaya ya bayyana yadda aka so harbe shi a yunkurin juyin mulki.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari