Aikin Gwamnatin Najeriya
A labarin nan, za a ji tsofaffin kwamishinonin Gwamna Abba Kabir Yusuf za su ci gaba da shafa da shi game da yunkurin da ake yi na kwace motocin ofis da aka ba su.
Babban Kwamandan NSCDC Dr. Ahmed Audi ya yi ritaya yau 27 ga Fabrairu, 2026. Ya bar tarihin lalata matatun mai 283 da kama ɓatagari 4,677 a lokacin mulkinsa.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar Hisbah ta yi ram da wasu Musulmi tara da suka samu wuri, suka nadi abinci yayin da takwarorinsu ke azumtar watan Ramadan.
Ma'aikatar Ilimi ta Najeriya za ta ɗauki ƙwararrun malamai don gyara makarantun fasaha na tarayya da ke a fadin Najeriya. Za a rufe shafin a ranar 16 ga Maris.
A labarin nan, za a ji cewa Femi Falana SAN da sauran yan fafutukar kare hakki sun yi magana da murya daya game da shigowar sojojin Amurka zuwa Najeriya.
Ma'aikatar Lafiya ta umarci dakarocin da suka shafe shekaru 8 a matsayinsu, su yi ritaya nan take. Dole su miƙa kadarori sannan a dakatar da albashin su.
A labarin nan, za a ji cewa wani lauya a Najeriya, Inibehe Effiong ya yi mamakin yadda gwamnati ta kawo wasu zarge-zarge marasa tushe a kan Nasir El-Rufa'i.
Zaman kare kasafin ma'aikatar ayyuka ta Najeriya ya rikide zuwa rikici yayin da aka yi musayar yawu tsakanin David Umahi da Sanata Adams Oshiomhole.
Hukumar EFCC ta cika hannunta da wani bawan Allah mai suna Gidado Ibrahim a kan zargin hada baki da wata Halimat Adenike Tejusho wajen karyar nemo aiki a NNPCL.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari