
Labaran Kwallo







Dan wasan Najeriya, Ademola Lookman da ya zamo zakaran dan kwallo a Afrika ya bayyana gwagwarmayar da ya yi a baya. Ya ce an sha masa dariya saboda gazawa

Dan wasan tawagar kwallon kafa ta Najeriya, Ademola Lookman ya zama gwarzon ɗan wasan nahiyar Afirka na wannan shekarar 2024, ya biyo sahun Osimhen.

'Yan fashi sun kai hari kan tawagar 'yan kwallon El-Kanemi Warriors a Bauchi, sun kwace kudi da wayoyi, sun jikkata fiye da mutum 10, 'yan sanda na bincike.

Faruk Koca, tsohon shugaban Ankaragucu, an yankewa hukuncin fiye da shekaru uku a kurkuku saboda naushin alkalin wasa a wasan Super Lig, wanda ya jawo fushin duniya.

Manchester United ta tabbatar da ƙarisowar sabon kocin da ta ɗauka, Ruben Amorim, sannan an sallami kocin rikon kwarya da ƴan tawagarsa yau Litinin.

Dan wasan gaba na Super Eagles Ademola Lookman ya samu kuri’u daga kasashe 17 inda ya zo na 14 a neman lashe kambun Ballon d’Or na 2024 da maki 82.

Gwamnatin tarayya ta bada tabbacin cewa ‘yan Najeriya mazauna kasar Libya suna cikin koshin lafiya kuma suna gudanar da harkokinsu na yau da kullum.

Kungiyar kwallon kafar Manchester United nada sabon koci, Ruben Amorin. Man United ta kashe £9.25m wajen sayen sabon kocin wanda ya fito daga Sporting.

Rahotanni sun tabbatar da cewa wani dan kungiyar Arsenal ya yi ajalin magoyin bayan Manchester United a kasar Uganda bayan wasansu da Liverpool a ranar Lahadi.
Labaran Kwallo
Samu kari