Aikin noma
Gwamnatin Bola Tinubu za ta raba tallafin kudi $134m ga manoma a Najeriya. Za a ba masu noma alkama da shinkafa su 400,000 tallafin kudi yayin noman rani.
Gwamnatin Katsina karkashin Malam Dikko Umaru Radda ta ware N20bn domin gudanar da aikin samar da tsaftataccen ruwan sha a faɗin kananan hukumomi.
Dan majalisa mai wakiltar Birnin Gwari da Giwa a majalisar wakilan kasar nan, Hon. Zubairu Birnin Gwari ya ce yan bindiga sun tafka mummunan barna a Kaduna.
Gwamnatin tarayya za ta ba manoma tallafi domin bunkasa samar da abinci da yaki da tashin farashin kayan abinci a Najeriya. Za a nazari kan wasu tsare tsaren Tinubu.
'Yan bindiga sun kai hari a gonakin Kwaga da Unguwar Zako a Birnin Gwari, jihar Kaduna, inda suka kona bukkokin masara. Manoma sun nuna damuwa matuka.
Gwamnatin Neja ta fara shirin samar da abinci domin yaki da yunwa a Najeriya. An fara nomar zamani da injuna a jihar Neja inda za a samar da miliyoyin ton na abinci.
Bankin Duniya Duniya ya yi hasashen da zai shafi kasashen duniya a shekarun 2025 da 2026 a bangaren fetur da kayan abinci, amma matsalar tsaro zai kawo cikas.
Hukumar da ke kare hakkin masu amfani da kayayyaki da abokan hulda ta kasa (FCCPC) ta fadi mutanen da ke da alhakin karin tsadar farashin abinci.
Allah ya karbi rayuwar Alhaji Abdullahi Sabi, mahaifi ga ministan ma'aikatar, Sanata Aliyu Sabi Abdullahi. An rahoto cewa ya rasu a ranar Litinin a Neja.
Aikin noma
Samu kari