Aikin noma
Gwamnatin Bola Tinubu ta saka tallafin kashi 50 ga masu noman alkama wajen sayen taki da tallafin kashi 25 wajen sayen iri domin samar da abinci a Najeriya.
Gwamnan jihar Neja ya gabatar da kasafin kudin Naira triliyan 1.5 ga majalisar dokokin jihar Neja. Gwamna Umaru Bago ya fadi manyan ayyukan da za a yi a 2025.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana noma a matsayin hanyar kawo karshen yunwa, talauci da kuma rage shigo da abinci a kasar nan. Ya fadi alfanun jami'o'in noma.
Sanatan Kano ta Kudu, Kawu Sumaila ya yabawa Shugaba Bola Tinubu kan abin alheri ga jihar Kano bayan amincewa da N95bn domin bunkasa noman rani a jihar.
Majalisar Tarayya ta yabawa Gwamna Mohammed Umaru Bago na jihar Niger wurin bunkasa harkokin noma da sauran manyan ayyuka da tattalin arziki a jihar.
Tsadar rayuwar da aka shiga a Najeriya ta sa ma'aikata da sauran ƴan ƙasa sun fara yi kansu karatu kan abubuwan da ya kamata su daya da kudinsu a wata.
Shugaba Bola Tinubu ya yi magana kan matsalolin kasa inda ya kwantarwa yan Najeriya hankali kan halin kunci da yunwa da ake ciki, ya dauka musu alkawura.
Shugaban karamar hukumar Igbo Etiti, Hon. Eric Odo ya ba wasu hadimansa guda biyu na musamman masu kula da bangaren doya da yalo da kuma barkono.
A wannan rahoton za ku ji yadda rahoton hukumar kididdiga ta kasa (NBS) ta bayyana cewa an samu hauhawar farashi a fadin kasar nan a watan da mu ke ciki.
Aikin noma
Samu kari