Aikin noma
Gwamnatin tarayya ta kawo sababbin shirye shirye domin bunkasa noma da samar da abinci. Mutane miliyan 21 ne za su samu ayyuka karkashin shirin a Najeriya.
Manoma da masu casar shinkafa a Najeriya sun koka kan yadda gwamnatin Bola Tinubu ke karya farashin abinci a Najeriya ba tare da rage kudin taki ba.
Ministan noma, Sanata Abubakar Kyari ya bayyana cewa bude boda domin shigo da kayan abinci ya karya farashin abinci a Najeriya, ya ce an karfafi manoma.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya bukaci PFSCU ta gaggauta raba wa manoma lamunin Naira biliyan 250 domin bunkasa noma a Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci ma'aikatar noma da samar da abinci a kara karya farashin kayan abinci a Najeriya domi saukaka rayuwar 'yan kasa.
Mai martaba Oba Ewuare II ya bukaci a yi azumin mako biyu domin magance matsalolin tsaro da samun amfanin gona mai albarka a jhar Edo da kewaye a bana.
Wani jigon APC a jihar Jigawa, Abdullahi Mahmood ya bayyana cewa gwamna Umar Namadi ya kafa tarihi wajen kawo sauye sauye masu muhimmanci a Jigawa.
Hukumar NEMA ta kai agajin gaggawa jihar Adamawa bayan ruwa ya jawo ambaliya a karamar hukumar Numan da ke jihar Adamawa. Gidaje da gonaki sun lalace.
Alhaji Aliko Dangote ya shirya samar da katafaren kamfanin takin zamani a kasar Habasha. Kamfanin zai samar da sana'o'i kasar tare da inganta harkokin noma.
Aikin noma
Samu kari