Aikin noma
NiMet ta yi hasashen hadari da ruwan sama na kwanaki uku a Najeriya, tare da gargadin jama'a su yi taka-tsantsan saboda iska mai ƙarfi da ambaliyar ruwa.
Sanata Oluremi Tinubu ta ce babu wani ɗan Najeriya da ya kamata ya kwana da yunwa yayin da gwamnatin tarayya ke faɗaɗa shirin tallafa wa masu buƙata.
Daya daga cikin dattawan Arewa, Dr Usman Bugaje ya bayyana cewa idan aka yi abubuwa 3 za a iya habaka Arewa a cikin shekara akalla 7 zuwa 5 a Najeriya.
Gwamnatin Tarayya ta raba takin zamani da sauran kayan noma ga manoma 5,642 a jihar Gombe domin tallafa musu a daminar 2026 da ƙara samar da abinci.
Matar shugaban kasa, Sanata Remi Tinubu ta girbe amfanin d ata shuka a fadar shugaban kasa. Ta girbe alayyahu, rama da sauran kayan gona. Ta bukaci a koma gona.
Kungiyar masu noman tumatir da sarrafa shi ta Najeriya (TOPAN) ta bai wa ‘yan Najeriya tabbacin cewa za a samu faduwar farashin tumatir daga ƙarshen watan Yuli.
Kwamishinan noma na jihar Adamawa, Farfesa David Jatau, ya yi bankwana da duniya. Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya yi ta'aziyya kan rasuwar.
NADF ta fara rabon buhunan taki 100,800 ga kananan manoma a jihohin Arewa biyar domin rage kudin noma da kara samar da abinci karkashin shirin Renewed Hope FISP.
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, ya ƙaddamar da rabon buhunan taki sama da 515,000 ga manoma 128,930 domin ƙara yawan amfanin gona da tsaron abinci.
Aikin noma
Samu kari