![Samoa: Hudubobin malamai sun dura kan Tinubu saboda tsoron halatta auren jinsi](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/d025f417fc871137.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=510)
Malaman darika
![Samoa: Hudubobin malamai sun dura kan Tinubu saboda tsoron halatta auren jinsi](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/d025f417fc871137.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=510)
![Jagoran darikar Tijjaniyya ya bukaci Sanusi II ya sauka daga sarautar Kano? Gaskiya ta fito](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/3a30e0d2cee0aaa6.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=510)
!["Ka bi sawun kakanka," Iyalan Sheikh Ibrahim Nyass sun aike da saƙo ga Sanusi II](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/aec8a1d7783f5a28.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
![Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya rasu? Gaskiya ta bayyana](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/014c8f2d68626bfe.png?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
![Hukuncin kisa: AbdulJabbar Kabara da lauyansa sun ki bayyana gaban kotu](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/45147cd0e10d5119.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
![Rikici da malamin addini: Dr Idris Dutsen Tanshi ya dawo Bauchi bayan gudun hijirar kwanaki](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/1c864ef86c64817e.png?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
![Fatawa a kan fitar da kudi a matsayin Zakatul Fitr daga Sheikh Jamilu Zarewa](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/741135061de26d44.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
Wasu suna tambaya ko za a iya bada kuɗi maimakon abinci a zakkar fidda-kai (zakatul fitr). Jamilu Zarewa kwararren masani ne a kan bangaren fikihu, ya amsa wannan.
![Ramadan: Babban limamin Abuja ya magantu kan kudin shiga Itikafi da Masallatai ke karba](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/0d6acc2caaea1823.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
Farfesa Ibrahim Maqari, babban limamin Masallacin Juma'a na kasa da ke Abuja, ya ce bidi'a ne Masallaci ya karbi kudi daga hannun masu shiga Itikafi.
![Young Sheikh: Malami ‘dan shekara 11 ya dauko yunkurin hada kan malaman musulunci](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/2abd9df0f3696ab1.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
Young Sheikh wanda ya taso a zawiyar Aliyu Maiyasin a Zariya ya fara tafsir kafin ya kai shekara 10 yana son kawo karshen sabanin malamai a fadin Najeriya.
![Baturen Da Ya Zo Bincike Kan Hausawa, Ya Musulunta Bayan Haduwa Da Shehu Harazumi](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/dc738dfe40e2a03a.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
Bincike a kan sha’anin Hausawa ne ya karkato da Andrea Brigaglia daga Italiya zuwa Afrika. Bayan zamansa jakin Kano, baturen ya bar addininsa ya koma Musulunci.
![Gwamnan APC ya yi magana yayin da fitaccen Malamin Musulunci ya rasu a Arewacin Najeriya](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/6f9ce17397203386.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
Gwamnan jihar Gombe, Muhammed Inuwa Yahaya, ya yi alhini da ta'aziyyar rasuwar Sheikh Kobuwa, jagoran ɗarikar Tijjaniya wanda ya rasu ranar Jumu'a.
![Fitaccen malamin addinin Musulunci ya riga mu gidan gaskiya a Gombe](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/6f9ce17397203386.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
An tashi da mummunan labarin rasuwar Sheikh Muhammadu Kobuwa a Gombe, shehin malamin ya rasu ne a yau Juma'a 9 ga watan Faburairu a birnin Gombe.
![Indiya ta rushe masallacin Juma'a mai shekaru 600 a New Delhi, an lalata kaburbura a wurin ibadar](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/a8374aa800370e06.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
Hukumomi a Indiya sun rushe babban masallacin Juma'a a birnin New Delhi mai cike da tarihi wanda ya fi shekaru 600 a duniya, Musulmai sun yi martani.
![Lauya ya fadi inda Sheikh Abdulaziz Dutsen Tanshi ya boye da ake neman shi ido rufe](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/0076c9e8be92699b.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi ya tsere daga Bauchi ya bar jami’an tsaro 250 suna neman shi. Lauyan Dutsen Tanshi ya fadi abin da yake faruwa da malamin.
![Yadda muke koyawa marasa jin magana karatu, haddar Kur’ani Inji Malamin kurame](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/87ad8e39b4b807b2.png?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
Legit tayi hira da malamin musuluncin da yake koyar da Al-Kur’ani ga kurame. Ustaz Yasir Sulaiman Kofa ya shaida mana yadda suke aiki da kalubalen da ke gabansu.
Malaman darika
Samu kari