Yan bindiga
Malamin Musulunci a Kaduna, Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya bayyana cewa ba zai sake shiga lamarin yan bindiga ba a Arewacin Najeriya kamar yadda ya yi a baya.
Sojojin Najeriya da na Amurka sun sake jaddada aniyarsu ta karfafa hadin gwiwa wajen yaki da ta'addanci ta hanyar musayar bayanan sirri da horaswa.
‘Yan bindiga sun kashe wani jami’in hukumar NSCDC, Ayo Olukotun, tare da sace diyarsa da wasu mutane bayan kai hari garin Odo-Ere da ke jihar Kogi.
Majiyoyi sun tabbatar da rasuwar Malam Yahaya Billi, shugaban Izala na Besse, bayan ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane bayan fama da rashin lafiya.
'Yan bindiga dauke da makamai sun sake kai harin ta'addanci a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe jami'in tsaro tare da sace wani adadi mai yawa na mutane.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ce babu wanda zai hana shi ziyartar kowane yanki a fadin kasar Najeriya duk da cece-kuce kan ziyararsa Ibadan.
Rundunar yan sandan jihar Zamfara ta yi nasarar hallaka 'yan bindiga uku da kama mutum a wani samame da suka kai cikin dajin Jangebe, sun kwato makamai.
Limamin cocin Katolika, Fasto Ejike Mbaka, ya ce sace ɗaliban Oyo wata manufa ce ta siyasa domin hada yan Najeriya da n kasa, Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta yi mai yiwuwa wajen murkushe 'yan ta'adda, ba za su mika wuya ga 'yan ta'adda ba.
Yan bindiga
Samu kari