Yan bindiga
Rahoto ya bayyana cewa kimanin mutane 13,346 aka kashe yayin da aka sace wasu 9,207 daga hawan Shugaba Bola Tinubu kan mulki zuwa watan Satumbar 2024.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya bayyana cewa wasu shugabannim al'umma na hada baki da 'yan bindiga domin su yi barna a yankinsu.
Malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya bayyana cewa 'yan bindiga sun dauki makamai ne domin yaki da mayar da su koma baya da aka yi.
A wannan rahoton, gwamnatin jihar Zamfara ta nesanta kanta da sanarwar da aka ce ta fito daga gare ta na shirin tattaunawa da yan ta'adda domin sulhu a jihar.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi garkuwa da kimanin mutane 15 a wani sabon hari da suka kai garin Mani da ke karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna.
Yan bindiga sun fara saka mutane bauta a Areacin Najeriya. Yan bindiga sun fara saka mutane noma a gonakinsu. Suna kuma kwace amfanin gonar mutane.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta kama wasu mutane 11 da ake zargi da yin garkuwa da mutane, tare da kwato tarin makamai, alburusai, kudi da kuma kayan tsafi.
Gwamnan Sokoto, Ahmed Aliyu ya tanadi motoci 20 da babura 710 domin yakar yan 'ta'adda a jihar. Ana sa ran hakan zai kawo kashe Bello Turji da sauran yan ta'adda.
Cibiyar Centre Against Banditry and Terrorism (CABT) ta zargi Gwamna Dauda Lawal na Zamfara da hannu a ta'addanci da hakar ma'adinai ba ka'ida ba a jihar.
Yan bindiga
Samu kari