Yan bindiga
Rundunar ‘yan sanda a jihar Adamawa ta cafke matasa uku da ake zargi da garkuwa da Alhaji Ahmadu, tare da gano ɗan mutumin da aka sace a cikin su.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan jami'an tsaro a jihar Katsina. 'yan bindigan sun kai harin ne kan jami'an tsaron da ke hanyar kai daukin gaggawa.
'Yan bindiga sun sace masu ibada 9 a cocin Katolika dake Jihar Benue. Shugaban karamar hukumar Ado LGA da ƴan sanda sun tabbatar da cewa jami'an tsaro sun bi sawu.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi aika-aika a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun kashe wani mutum daya tare da yin awon gaba da Limami da wasu mutane.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna damuwa kan yadda ayyukan 'yan bindiga ke cutar da tattalin arzikin Najeriya. Ya sha alwashin kawo karshensu.
Sojojin Najeriya sun dakile yunkurin harin 'yan ta’adda a Katsina, kwato dabbobi 529 da aka sace, suna tabbatar da jarumtaka da ci gaban tsaro a Arewa maso Yamma.
Gwamnatin Jihar Kwara na fuskantar zargi kan hana Kashim Shettima ziyartar Woro, inda aka kashe mutum 170, a harin da 'yan bindiga a makon da ya gabata.
Gwamnatin Kogi ta rufe kasuwanni da tashoshin mota a kananan hukumomi 7 don yakar ƴan bindiga. Sanarwar Kingsley Fanwo ta ce an ɗauki matakin ne na dan wani lokaci.
'Yan bindiga da ke alaka da Bello Turji sun kai hari a kauyen Kiratawa a Sokoto, inda suka kashe limamin gari, jami'an tsaro sun isa yakin don tsare al'umma.
Yan bindiga
Samu kari