Yan bindiga
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a 2023, Peter Obi, da John Odigie-Oyegun tare da shugabannin ADC sun tsira daga harin ‘yan bindiga a Benin, Edo.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi taron buda baki da gwamnonin Najeriya. Shugaba Tinubu ya dauko batun shirinsa na kawo karshen rashin tsaro.
Mahara sun kashe mutane 10 a Riyom da Barkin Ladi, jihar Filato lamarin da ya sa matasa suka toshe hanyar Jos suna neman adalci kan harin daren Lahadi da aka kai.
Yayin da ake tsaka da azumin watan Ramadan, 'yan bindiga sun saka wa malamai harajin yin wa'azi a jihar Kebbi. Suna so a biya su N100m kafin yin wa'azi a Utouno.
Sakataren gwamnatin tarayya, George Akume ya bayyana cewa 'yan kasashen waje ne suke kai hare hare a Najeriya galibi. Ya ce bakin haure ne ke kai hare hare.
Mataimakin Shugaban kasa, Kashim Shettima ya ziyarci jihar Kwara lokacin da aka kashe mutane rututu a kauyukan Kaiama. Sai dai mutanen Woro da Nuku ba su ji dadi ba.
Tun kafin karfe 5:00 na yamma ‘yan ta’adda suka kutso kauyukan Woro da Nuku suna kai hari har 2:00 na dare. Wani ‘dan asalin Woro ya shaida mana abin da ya faru
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. Tsagerun 'yan bindigan sun hallaka mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
'Yan bindiga sun kashe mutane 50 a Tungan Dutse, da ke jihar Zamfara. Mazauna yankin sun ce an yi watsi da gargaɗin su kafin harin ya auku a cikin watan Ramadan.
Yan bindiga
Samu kari