Yan bindiga
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da wasu dalibai a jihar Zamfara. Rundunar 'yan sanda ta yi bayanin yadda lamarin ya auku a cikin dare.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa an yi garkuwa da tsohon Ministan Wuta, Adebayo Adelabu, tare da tagwayen ‘ya’yanta a Ibadan, abin ya tayar da hankali.
Iyalan ɗalibai da malamai da aka sace a Oriire da ke jihar Oyo sun ƙi karɓar shinkafa da kuɗi daga gwamnati, suna neman a dawo musu da yaransu cikin gaggawa.
'Yan bindiga dauke da makamai sun sake sanya mutanen da ke kauyen Dan Gulbi na karamar hukumar Tureta ta jihar Sokoto. Sun hallaka mutane masu yawa.
Tsohon babban hafsan hafsoshin sojojin kasa, Laftanar Janar Tukur Buratai (mai ritaya), ya yi magana kan 'yan bindigan da ke dora bidiyoyi a yanar gizo.
'Yan bindiga sun yi aika-aika bayan da suka kai wani harin ta'addanci a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun hallaka wani basarake a kan hanyar komawa gida.
Babban jami'in gwamna Soludo, Ben Nwankwo ya tsallake rijiya ta baya yayain da 'yan bindiga suka budewa tawagar shi wuta yana kan hanyar zuwa wani kauye.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayo Fayose ya yi zargin cewa gwamnatin Seyi Makinde ce a jihar Oyo ta shirya sace dalibai da malamai don batawa Tinubu suna.
Waus miyagun 'yan bindiga sun kashe mutum guda tare da sace masallata da dama a wani kazamin hari da suka kai masallaci ana cikin sallah a jihar Kaduna.
Yan bindiga
Samu kari