Yan bindiga
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hare hare a jihar Imo. 'Yan bindigan sun hallaka wani jami'in dan sanda tare da kona ofishin 'yan sanda yayin harin.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun kashe kimanin mutane 6 tare da jikkata wani mutum daya a sabon harin da suka kai wani kauyen Bakkos da ke jihar Filato.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari a sakatariyar karamar hukumar Isiala Mbano da ke jihar Imo. 'Yan bindigan sun hallaka jami'an tsaro a yayin harin.
An ruwaito cewa 'yan daba sun farmaki rukunin gidajen M.I Wushishi da ke Minna, babban birnin jihar Neja inda suka ba mazauna unguwar umarnin ficewa daga gidajensu.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya sha alwashin kare mutanen jihar daga barazanar rashin tsaron da suke fuskanta daga wajen 'yan bindiga.
Janar Halliru Akilu, tsohon shugaban hukumar leken asiri ta Najeriya ya nemi gwamnatin Bola Tinubu da ta yi amfani da tsarin IBB wajen magance rashin tsaro
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, ya ce ba gaskiya ba ne zargin da ake yi na cewa Shugaba Bola Tinubu ya nuna wariya a rabon mukamai da ya yi.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun hallaka wani shugaban jam'iyyar Labour Party (LP) a jihar Benue. 'Yan bindigan sun yi masa kwanton bauna ne yana kan hanyr zuwa gida.
Wasu mahara da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun kashe dogaran matar ɗan majalisar dokokin jihar Dleta da direbanta ranar Litinin.
Yan bindiga
Samu kari