Jos
'Yan bindiga sun kashe fiye da mutane 10 a Filato, a wasu hare-haren ramuwar gayya, lamarin da ya tilasta gwamnati ta daukar matakan tsaro na gaggawa.
Atiku Abubakar ya soki Shugaba Bola Tinubu kan ziyararsa zuwa jihar Filato, yana cewa shugaban ya fi son shagali da manyan jam’iyyarsa fiye da tausaya wa jama’a.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce burinsa shi ne haɗa kan al’ummar Najeriya, ya kuma tabbatar da cewa gwamnati za ta yi adalci ga dukkan addinai.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu zai halarci jana'izar shugaban APC, Farfesa Nentawe Yilwada a Filato. Zai gana da shugabannin Kiristocin Arewa a Jos.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari Filato sun sace dan majalisa mai wakiltar Pankshin, Hon Laven Denty. Har yanzu ba a samu bayanin 'yan sanda ba.
Dakarun rundunar sojin Najeriya ta kai samame wata masana'antar da ake hada makamai a jihar Filato. An kama bindigogi kiran gida da bindoga kirar pistol.
'Yan bindiga sun sace wata daliba da kuma wata 'yar bautar kasa a Jos, inda suka buƙaci N50m a matsayin kuɗin fansa, lamarin da ya haifar da tashin hankali a yankin.
'Yan bindiga sun kai wani hari a kauyka da dama a jihar Filato inda sama da mutane 300 suka rasa gidajen su a harin. Akalla gidaje 30 aka rusa yayin harin.
A kwanakin nan an yi yada yada jita-jitar cewa an yi wa shugaban kungiyar Izalah reshen Jos, Sheikh Sani Yahaya Jingir ihu a wani masallacin Abuja.
Jos
Samu kari