Jos
Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Mutfwang, na shirin ficewa daga jam’iyyar PDP zuwa APC, inda rahotanni ke cewa ya kammala duk shirye-shiryen canjin.
Jam'iyyar APC mai mulki ta fitar da gargadi cewa na shirya kai hari kan shugabanta na kasa, Farfesa Farfesa Nentawe Yilwatda yayin da zai kar ziyara jihar Filato.
Fasto Ezekiel Dachomo daga jihar Plateau ya ce idan an sace shi, kada a biya fansa, yana mai cewa jinin sa zai haifar da yaki na ’yantar da Kiristoci.
'Yan bindiga sun kashe fiye da mutane 10 a Filato, a wasu hare-haren ramuwar gayya, lamarin da ya tilasta gwamnati ta daukar matakan tsaro na gaggawa.
Atiku Abubakar ya soki Shugaba Bola Tinubu kan ziyararsa zuwa jihar Filato, yana cewa shugaban ya fi son shagali da manyan jam’iyyarsa fiye da tausaya wa jama’a.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce burinsa shi ne haɗa kan al’ummar Najeriya, ya kuma tabbatar da cewa gwamnati za ta yi adalci ga dukkan addinai.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu zai halarci jana'izar shugaban APC, Farfesa Nentawe Yilwada a Filato. Zai gana da shugabannin Kiristocin Arewa a Jos.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari Filato sun sace dan majalisa mai wakiltar Pankshin, Hon Laven Denty. Har yanzu ba a samu bayanin 'yan sanda ba.
Dakarun rundunar sojin Najeriya ta kai samame wata masana'antar da ake hada makamai a jihar Filato. An kama bindigogi kiran gida da bindoga kirar pistol.
Jos
Samu kari