Kashim Shettima
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Kashim Shettima, ya bada tabbacin cea gwamnati za ta ceto dalibai mata da 'yan bindiga suka sace a jihar Kebbi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai tafi kasashen Afrika ta Kudu taron G20 na 2025. Daga nan Tinubu zai wuce Angola. Ya tura Kashim Shettima jihar Kebbi.
Shugaba Bola Tinubu ya umarci Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima da ya ziyarci Kebbi domin jajantawa da kuma tabbatar da ceto ɗaliban da aka yi garkuwa da su.
Hadimain mataimakin shugaban kasa, Gimba Kakanda ya ce doka ta ba ministan Abuja karfin ikon kula da filaye, ba da shaidar malla da soke wa idan bukata ta taso.
Tsohon gwamnan jihar Anambra, Ali Modu Sherrif ya bayyana cewa labarin da ake yadawa cewa ya ce Shettima ya kafa Boko Haram karya ce tsagwaronta.
Kashim Shettima ya tafi Brazil don wakiltar Tinubu a taron COP 30, inda zai gabatar da jawabi kan yanayi, makamashi, da kasuwar carbon domin ci gaban Najeriya.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya yi kira da babbar murya ga dattawan Arewa kan masu son a raba Najeriya. Kashim Shettima ya ba su shawara.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya ba wata budurwa, Joy Ogah damar zama mataimakiyar shugaban kasa na rana daya. Ta yi magana kan ilimin mata.
Gwamnatin Najeriya tare da hadin gwiwar tarayyar Turai za su samar da guraben ayyuka 20,000 a Najeriya. Za a samar da ayyukan ne karkashin shirin NJFP 2.0.
Kashim Shettima
Samu kari