Kashim Shettima
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, Kashim Shettima, Sarkin Musulmi, gwamna Bababagna Zulum sun halarci taron tattali domin jawo masu zuba jari a Bauchi.
Hukumar NAHCON ta yaba wa shugaban kasa Bola Tinubu da mataimakinsa, Sanata Kashim Shettim bisa rage kudin aikin Hajjin 2026 da suka yi a Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda kungiyar manyan ma'aikatan man fetur na ta kasa, PENGASSAN ta dauki zafi bayan kalaman mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya halarci taron tattalin arziki a Abuja. Shettima ya kira Sarki Sanusi II da Sarkin Kano yayin taron da aka yi.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatarda jawabi ta bakin mataimakinsa, Kashim Shettima, wanda ya wakilce shi a babban taron Majalisar Dinkin Duniya a Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Najeriya ya kuma fito da bukatarta ga Majalisar Dinkin Duniya wajen tabbatar da cewa ta samu kujera a Majalisar Dinkin Duniya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya hada kai da kasashen duniya da suka fara kiraye-kirayen a bai Falasdinawa damar kafa kasar Faladinu don kawo karshen rikici.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya yi magana kan hanyar bunkasa tattalin arziki da bukatar ƙasashe su haɗa kai wajen yakar yunwa da bunƙasa noma.
Gwamnatin tarayya ta kawo sababbin shirye shirye domin bunkasa noma da samar da abinci. Mutane miliyan 21 ne za su samu ayyuka karkashin shirin a Najeriya.
Kashim Shettima
Samu kari